Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Mazauna kauyen Dansarai a Katsina sun yi artabu da ‘yan bindiga, inda aka kashe mutane hudu tare da fatattakar maharan. An ce 'yan bindiga sun tsere da suka ji wuta.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Wata malamar makaranta ta jawo cece-kuce yayin da ta tsuke a gaban dalibai ta bayyana tana koyar dasu a cikin wani salo mai daukar hankali da ba a saba gani ba.
An kama wasu mutum uku da ake zargin sun sato yara daga Arewacin Najeriya za su kai yankin Kudancin Najeriya. An bayyan yadda za a yi dasu yanzu ga 'yan sanda.
Rahotannin da muke smau yanzu haka sun nuna cewa gidan Man AA Rano da ke Titin Lokoja zuwa Abuja ya kama da wuta yayin da tanka ke kokarin sauke man da ta dauko
Wata mummunar gobara ta tashi a wata gona mallakin wata tsihuwar jakadiyar Najeriya a kasashen waje. AN bayyana yadda kayan miliyoyi suka kone kurmus a cikinta.
Wata mata mai renon jariri ta jawo cece-kuce yayin da aka gano ta jefa jariri cikin tashin hankali ta hanyar shafa masa HIV ba tare da sanin iyayensa ba a gida.
Wasu 'yan ta'adda sun kai farmaki wata coci da ke Jan Tsauni a karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina inda suka tasa keyar mutum 25 tare da raunata fasto.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, ya ce tunanin kowane dan Najeriya me kasa zata yi ya amnfana ba ya tunanin a waje kaza yana da rawra da zai taka a karu.
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da sanya dokar zaman gida a kauyen Almbata bayan abinda ya faru wanda ya yi ajalin Magajin garin, Mohammed Abdulsafur, ran Asabar.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, zai yi tafiya kasar Mauritania ranar Litnin domin halartan taron shugabannin kasashen nahiyar Afrika kan zaman lafiya.
Labarai
Samu kari