Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
A ranar Talata, Shugaba Muhammadu buhari zai kaddamar da hakan arzikin man fetur karon farko a yankin arewacin Najeriya a jihar Gombe da Bauchi Insha Allah.
Watanni uku bayan rasuwar Sarkin Funakaye Mu’azu Muhammad Kwairanga II, Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya nada Yakubu Muhammad don ya zama sabon sarki.
Mayakan kungiyar Boko Haram uku sun gamu da ajalinsu a hannun yan bijilanti yayin da suka hanyarsu ta zuwa karbar kudin fansar wani bawan Allah da suka sace.
Jigon jam'iyyar APC ya bayyana kadan daga abin da jam'iyyar ta shirya yi idan ta gaji gwamnatin APC. PDP ta yi kuskure, amma Atiku zai gyara idan ya gaj Buhari.
An buga wani abu kamar wasan kwaikwayo a Kotun Kostumare dake Jikwoyi a Abjja yayinda wani Miji ya kai ƙarar matarsa kan ta auri wani daban duk da bai saketa ba
Kakakin 'Yan Sanda na Jihar Kaduna, DSP Mohammed Jalige ya fitar da jawabi cewa sun kubutar da wasu fasinjoji da aka tare a yankin Giwa da ke jihar Kaduna.
Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Legas ya tabbatar da tsintar gawar wata mata da aka yi mai suna Muinat a dakin otal bayan sun kama da wani Alfa Sule a Legas.
Dakarun hukumar yan sanda a jihar Ogun sun yi ram da wani magidanci, Segun Omotosho Ebenezer, bisa zargin jibgar matarsa da kwadon karfe har rai ya yi halinsa.
Olubunmi Adelugba, yar majalisa mai wakiltan mazabar Emure a majalisar dokokin jihar Ekiti ta zama sabuwar kakakin majalisar bayan tsige Gboyega Aribisogan.
Labarai
Samu kari