A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wata tsaleliyar budurwa wacce ke fama da lalurar kurmanci ta bayyana cewa ta gaza samun tsayayyen masoyi cewa gayu basa sonta saboda nakasar da Allah yayi mata.
Wata mata ta ba da mamaki yayin da ta dauko mota sukutun da guda ta ba mijinta kyauta. Wannan lamari ya jawo cece-kuce a shafin sada zumunta a mako n jiya.
Mayakan ta’addancin Boko Haram sama da 49 ne suka mika wuya ga dakarun sojin Najeriya dake Damboa a jihar Borno. Ciki akwai kwamandojinsu 2, Baa Usman da Ari.
Wani dan a mutun Buhari ya bayyana kadan daga irin kaunar da yake yiwa shugaban kasa, yace shi mai son Buhari na karshe, amma yunwa ta hana shi karatun Boko.
Daga yau Farfesa Yemi Osinbajo zai gana da Mataimakiyar Firayim Ministar Kanada. Tawagar mataimakin shugaban kasar za ta zauna da jami’o’i da kuma ‘Yan kasuwa.
Hukumar yaki da fasakwabrin miyagun kwayoyi, NDLEA, sun damke wata mata mai shekaru 56 dauke da hodar Iblis kan hanyarta ta zuwa garin Makka dake Saudi Arabia.
A zaman babbar kotun jihar Kano game da shari'ar kisan Ummita, jami'in hukumar 'yan sanda ya ba da shaidar yadda Cheng ya kashe wa Ummita kud'i masu nauyi.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, an samu nasarar yin kaca-kaca da gidan wani dan ta'addan da ke samarwa su Bello Turji makamai a Arewa masu Yammacin kasa.
Rundunar yan sanda reshen jihar Legas tace jami'anta sun cafke wata matashiya yar shekara 27 a duniya bisa zargin kashe saurayinsa dan shekara 21 da wuka a
Labarai
Samu kari