Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Rahotanni daga Nepal sun nuna cewa akalla mutane 16 suka rasa rayuwarsu lokacin jirgin sama makare da fasinjoji 72 ya yi hadari ranar Lahadi, ana kokarin ceto.
Yan ta'adda sun halaka Rabaran Fada Isaac Achi a Neja yayin da suka kai hari gidansa, sun cinnawa gidansa wuta bayan sun gaza kutsawa cikin gidan su iske shi.
Shugaba Buhari ya halarci bikin tunawa da karrama sojojin Najeriya ‘da sauran mutanen da suka sadaukar da ransu ga kasar a ranar Lahadi, 15 ga watan Janairu.
Fitaccen jarumi a masana’antar shirya fina–finan Najeriya ta Nollywood, Femi Ogunrombi wanda aka fi sani da Papa Ajasco, ya rasu. An samu labarin ne a yau.
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Oye a jihar Ekiti sun nuna cewa wasu yan bindiga da ba'a gano ko su waye sun yi garkuwa da Rabaran na Cocin Katolika.
Magoya bayan jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a Jihar Plateau, sun riga mu gidan gaskiya sakamakon hatsarin mota da ya faru a Pankshin, ranar Asabar.
Babu mamaki nan gaba a daina yi wa Arewa gorin fetur domin Jihohin da ake tunanin za a iya samun danyen mai sun hada da Neja, Nasarawa, Borno, Yobe, Adamawa.
Ba tare da an yi wa mutane bayani ba, an wayi gari a sabuwar shekara, an fahimci an kara kudin sayen wuta. Kamfanin AEDC ya ce hukumar NERC ta ce a kara farashi
Goodluck Jonathan ya gargadi yan siyasa su dena bari giyar mulki ta rika bugar da su. Ya yi wannan gargadin ne wurin bikin murabus din Mai shari'a Kate Abiri.
Labarai
Samu kari