Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Jam'iyyar APC a jihar Kano ta ce ba za ta bari Kwankwaso ya tabuka komai a zaben 2023 da ke tafe nan kusa ba. Ta ce zai ci taliyar karshe nan kusa ba da dadewa.
Rundunaar yan sandan jihar Ebonyi ta yi ram da shugaban APC na jiha da wasu mutane sama da 20 da take zargi da daukar nauyin kashe-kashe da kone kone a jihar
Dakarun sojin Najeriya sun yi ruwa wuta kan 'yan ta'adda da suka kai musu harin kwantan bauna a Borno. Sun halaka da yawa cikinsu, wasu suka arce da raunika.
Wata kotun da ke zama a jihar Kaduna ta bukaci hukumar tsaro ta farin kaya, DSS, da ta hanzarta mika Tukur Mamu gaban kotu idan an kama shi da waani laifi.
Wata kyakkyawar budurwa farar fata ta haddasa cece-kuce a manhajar TikTok bayan ta bayyana dalilinta na barin gidanta ba tare da ta goge hakoranta ba da safe.
Wani sabonn ango mai suna Idris Almustapha Daja ya sanar da mutuwar amaryarsa bayan kwanaki 11 kacal da shan shagalin aurens. Zukatan jama'a sun girgiza sosai.
Wata budurwa 'yar Najeriya ta bayyana kadan daga abin da ta gani bayan kammala digiri, ta kama sana'ar dinki don rike rayuwa sabanin aikin lauya da ta karanta.
Matar dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ta roki 'yan Najeriya da su hukunta ta idan mijinta ya gaza yin komai a zaben 2023 da ke tafe nan kusa kadan.
Jirgin yakin neman kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyya All Progressives Congress APC ya yada zango jihar Bauchi don yakin neman zaben APC.
Labarai
Samu kari