Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
An ji ‘Yan kasuwa sun nuna sabon farashin da litar man fetur zai koma a Najeriya, sun yi gargadi a kan gaggawan janye tallafin man fetur ba tare da an shirya ba
Wani jirgi da ya debo fasinjoji daga Warri zuwa Itakpe ya lalace a dokar daji. Ya lalace tsakanin Ajaokuta ne da Itakpe, NRC ta kai motoci an kwashe fasinjojin.
Gwamnan Yobe ya koka kan yadda sabbin kudi basa zagaya a jiharsa sakamakon karanci ko kuma rashin bankuna da suke karanci a jihar ta Yobe dake arewa maso gabas
Kotun jihar Legas dake Ikeja ta yankewa wani bokanizar hukuncin kisa ta hanyar rataya kan laifin amfani da almakashi wajen fashi da makami a unguwar Akesan.
Wani matashi ya bayyanawa duniya yadda aka fasa auren yayansa bayan da iyayen amarya suka bukaci doya 400 amma aka kai 1 tak karyayya. Sun fasa bada auren.
Shugaba Buhari zai jagoranci yakin neman zaben jam'iyyar APC a jihar Bauchi dan tallata dan takararta, tsohon shugaban sojin saman Nigeria, Abubakar Sadiq.
Albishirin yan Najeriya! jiragen ruwa dauka da kimanini litar man fetur milyan dari sun dira tashar jirgin ruwa a Legas daga kasashen waje kuma za'a fara lodi.
Gwamnatin tarayya ta karawa ma'aikatan hukumar kula da kafafen jiragen ruwan Nigeria NPA, sabida kwazon da sukeyi wajen tattara kudin shiga na haraji wato TAX
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki wani yankin karamar hukumar Tafawa Balewa a jihar Bauchi.‘Yan bindiga sun halaka rayuka biyar sannan sun sace mutum 1.
Labarai
Samu kari