Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Wata kotun jihar Kano ta yankewa wani tsohon dan Hisbah hkuincinkisa ta hanyar rataya saboda kashe bazawararsa da ya yi shekaru sama da 10 da suka wuce, 2011.
Wata kasar waje ta kirkiri wani inji mai ban mamaki da zai iya kyankyashe jarirai a madadin haihuwa. Wannan lamari dai shine na farko a duniya kuma ba taba ba.
Wata mata ‘yar Najeriya ta dinka tsuleliyar riga da ledojin fiyo wota tare da hada da haka mai matukar kayatarwa wacce ta hada. Matar tela ce kwararriya sosai.
Wata matashiya yar Najeriya ta shiga tashin hankali bayan mahaifiyarta ta bincika wayarta sannan ta gano hirarta da saurayinta kuma ta karanta shi a bidiyo.
Babban limamin Kano, Farfesa Sani Zahradeen ya ce yana shirin tada sallar Juma'a bayan ya gama karanta Khuduba sai kawai ya ji karar fashewar bam da harbi.
Wani dalibin makaranta ya zama miloniya a gindin sana'ar gasa burodi kuma yanzu ya fara shawarar ko ya share karatun jami'a kawai ya cigaba da harkarsa na burod
Wata kotun tarayya dake zama a Miller Road a jihar Kano ta yankewa wata budurwa mai suna Aisha hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda halaka makwabciyartaa.
Bidiyon karamar yarinya zaune a cikin kaji masu yawan gaske a gonar iyayenta ya haifar da martani yayin da mutane ke mamakin yadda aka yi ko kadan bata tsoro.
Wani kare ya nuna cewa zai kare uwar gudansa a ko wane yanayi ana ganin kuam kishi ne, ya bankaɗe saurayin uwar gidansa suna tsaka da sumbatar juna a daki.
Labarai
Samu kari