Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci a yi bincike kan kashe malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka yi a jihar Kaduna. Ya nemi a ba da diyya.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Shakka babu manufar babban bankin Najeriya na hana tsoffin kudi yawo yana shafar kasuwanci da fama da rura wutar yunwa a fadin Najeriya musamman ma a karkara.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Mista Godwin Emefiele ya halarci majalisar dattawan Najeriya inda suka shiga ganawa da kakakin majalisa da wasu manyan kasa.
Shugaba Buhari yayi kira ga ‘yan Najeriya da su dinga Godewa Allah saboda Wasu kasashen da ke makwabtaka da Najeriya sau daya ake kokari a ci abinci a rana.
Ofishin shugabar ma'aikatan gwamnatin tarayya ta kammala gwajin diraktoci daga ma'aikatun gwamnati daban-daban da suka nemi kuejrar zama akanta janar na tarayya
Tsohon kakakin majalisar wakilai ya bayyana hadarin da ke tattare da ba dan takarar shugaban kasa na APC, Asiwaju Bola Tinubu ragamar Najeriya saboda dalilai.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano tace za a gudanar da gwajin kwakwalwa kan Murja Ibrahim Kunya,fitacciyar 'yar TikTok da aka cafke a jihar bayan korafin malamai.
Wata yarinya yar jami'ar brini tarayya Abuja ta yi kokarin haddasa gobara a dakin kwanan daliba mata ranar Litnin kuma tayi barazanar kashe duk wanda ya hanata.
Mayakan ta'addancin ISWAP a Borno sun yi rabon makuden kudi ga fasinjoji da ke kan hanyar Maiduguri. SUn raba tsofaffin takardun naira tare da ce musu su canza.
‘Yan fashi da makami sun sulale da N7m a shago da su ka aukawa wani mai sana’ar POS, sun harbe shi.‘Yan bindigan sun kuma bar mutane uku su na jinyar harbinsu.
Labarai
Samu kari