Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
'Yan bindiga sun sake yin mummunar barna a jhar Kaduna sa'o'i 24 kacal bayan da suka hallaka wasu mutane a yankin. An dauki wadansu da suka samu rauni a kayuen.
Wani magidanci ya shiga tashin hankali yayin da ya dauko karuwa zai yi lalata da ita, ta sace wani sarkin sarkan kwal mai darajar Naira miliyan shida a gidan.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya bayyana shawarwari da nasihohin da suka yi wa Shugaba Muhammadu Buhari kan mastalar tsaro a ganawarsu da shi a Fadar Aso Rock.
Dubuwa wasu gawurtattun 'yan bindiga da aka dade ana nema a Katsina ta cika bayan yunkurin garkuwa da mutane da suka yi a kwatas din Sokoto-Rima a Katsina.
Babban Kotun tarayya dake Abuja ta yi watsi da hukuncin jefa shugaban hukumar yan sandan Najeriya IGP Alkali zuwa gidan yari bisa laifin rainawa kotu hankali
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ya yi iyakacin bakin kokarinsa ga al'ummar Najeriya da kasar baki daya a tsawon shekaru bakwai da rabi da yayi.
Rundunar yan sanda Nigeria ta magana game da wasu kudade da ake nunuwa a wani fefan bidiyo wanda ke nuna kudaden rubabbune ko kuma sun lalace.tace tasan na waye
gwamnatin tarayya ta maidawa Atiku Abubakar martani kan kalaminsa na cewa gwwamnatin tarayya na jan kafa wajen magance matsalar yan taaddan boko haram a Nigeria
Majalissar dattijan Nigeria ta shirya wani zama yau dan jin ba'asi tare da gabatar da muhawara a gabanta kan batun babban bankin kasa CBN, na kayyade cire kudi
Labarai
Samu kari