Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Jami'an tsaro a jihar Ogun sun kama wani matashi dan shekara 26, Adeyemi Babatunde, saboda halaka Obafunsho Ismail, dan shekara 46 ta hanyar take shi da mota.
Mahaifi ya bayyana gargadinsa ga diyarsa bayan da ya tura ta jami'a. Ya ce ba zai yarda ta dawo gida bai har sai ta gama da sakamako mai kyau na farkon farko.
Wata shugabar makaranta a jihar Legas Legas ta jawo martani mai zafi daga kungiyar Musulmai yayin da ta janye hijabin wata dalibar sakandare a jihar Legas.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun 26 da 27 ga watan Disamban 2022 a matsayin hutun kirsimeti da Boxing day, sai kuma ranar 2 ga watan Janairu sabon shekara
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari yankin ƙaramar hukumar Ihiala jihar Anambra, sun kona gidan mataimakin kakakin majalisa da sarakunan gargajiya a yankin.
Hukumar DSS ta bayyana cewa, ta kama wadanda ke kitsa hanyoyin da ake kai hare-hare kan hedkwatar hukumar INEC, ta zabe mai zaman kanta a jihar Imo a Kudu.
Jami’an hukumar EFCC sun kai samame gidajen mai a garin Kaduna inda suka dinga tirsasa siyar da duk lita daya N185 tare da hana siyar da man fetur din a jarka.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom ya raba wa jami'an tsaron da gwamnatinsa ta kafa kayan aiki domin su fara yakar maharan da suka addabi al'umma a jihar.
Ba za ta yiwu a amince da kundin kasafin kudin Najeriya na 2023 ba. Shugaban Majalisar ya ce ba za ta yiwu a kammala aiki a kan kundin kasafin kudin 2023 ba.
Labarai
Samu kari