Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
BAbban kotun tarayya dake birnin tarayyar Najeriya Abuja ta wanke 'dan gidan gwamnan jihar Bauchi, Shemsideen Bala Abdulkadir (Oil Sheikh) daga zargin sata.
A labarin da muke samu, kamfanin man fetur na NNPC ya bayyana lokacin da za a daina ganin karancin man fetur a Najeriya. Ya ce nan d amako guda komai zai kau.
Kungiyar yan kasuwan mai na Najeriya masu zaman kansu ta bayyana cewa ta hakura, ta fasa shiga yajin aikin da tayi niyyar yi a jihar Borno da kewaye a sanarwar.
Tsohon sanata mai wakiltan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya karbi rikon wani jinjiri da aka yasar a titi kuma ya sanya masa suna Jordan. Jama'a sun yaba.
Rahotanni daga jihar Bayelsa sun tabbatar da cewa tsohon shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya rasa ɗan uwan mahaifiyarsa bayan gajeren rashin lafiya
Gwamnan babban bankin Najeriya ya bayyana gaskiya halin da ake ciki game da sabbin kudi, ya ce ba zai bari a yi amfani dashi wajen lalata zaben 2023 ba a yanzu.
Kwastomomin wasu bankuna a jihar Legas sun shiga tashin hankali yayin da aka hana su shiga banki don samun sabbin Naira da aka buga, a ranar Talatar a yau.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun farmaki lakcara a lokacin da yake shirin kai 'ya'yansa makaranta. An bayyana yadda lamarin ya auku a wani yankin Awka na jihar.
Za a ji labari Muhammadu Buhari ba zai yi zama da Gwamnoni ba, ammashugaban kasar a yau ya hada da Gwamnan babban bankin CBN, Godwin Emiefele, da shugaban EFCC.
Labarai
Samu kari