Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Abubuwa na kara tabarbarewa game da tsarin sauya takardun naira guda uku a Najeriya, a jihar Ogun wani basarake ya bar harabar Bankin GT bayan kin kula shi.
Bola Tinubu ya kwashi makudan kudade ya ba da ga ahalin mutanen da aka kashe a jihar Katsina yayin wani mummunan harin 'yan bindiga da ya auku a kwanakin baya.
Bidiyon ango da ya mayar da hankalinsa kacokan kan wayarsa a wajen shagalin bikinsu da amaryarsa ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Jama'a basu ji dadi ba.
Wani mutum mai suna Ibrahim Dauda da ke zaune a unguwar Obadore da ke Igando, Jihar Legas ya kashe dan uwansa mai suna Tunde sakamakon rikicin kan kudi N1,000.
Kungiyar malaman makaranta na Najeriya, NUT, ta nuna rashin goyon bayanta ga yunkurin da gwamnatin tarayya ke yi na cire tallafin fetur nan da tsakiyar shekara
Ma'aikatan wani babban bankin Najeriya sun ga ta kansu yayinda fustattunn matasa ke kokarin afka musu biyo bayan rashin samun tsabar kudi bayan tilastasu..
Wani matashi ya baje kolin katafaren gida mai dakuna uku da ya kawata daidai da ra’ayinsa bayan ya biya kudin hanyar gidan naira miliyan 1.1 a jihar Lagas.
Gwamnan jihar Ogun, Dapo Abiodun, ya kai ziyarar ba zaya babban bankin CBN dake jiharsa, ya ɗauki kwararan matakai domin saukakawa mutane wahalar rashin kuɗi.
Yayin da zaben 2023 ke karatowa, an kama wasu 'yan kasashen waje dauke da katin zaben Najeriya. An ce an kama katukan ne a jihar Kwara da ke Kudu maso Yamma.
Labarai
Samu kari