Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Fatima Abdullahi Washa kamar yadda asalin sunan ta yake ba bakuwa bace a harkar fim din Hausa don kuwa ta fito a fina-finai da dama inda tayi fice Duniya ta san ta Jama’a sun fi sanin ta da Washa ko Fati Washa watau sunan Mahaifin
Shahararren Jarumin nan na Bollywood, Shah Rukh Khan ya gindaya wasu dokoki ga duk saurayin da zai ce ya na son ‘yar sa Suhana mai shekaru 16 zuwa 17. Jarumin wanda uba ne ga ‘yaya uku; Aryan Suhana da Abram, ya bayyana cewa yana
Fitacciyar jaruma A'isha Aliyu da ake yi wa lakani da Tsamiya ta bayyana cewa ta samu gurbin karo karatu a Budaddiyar Jami'ar Njeriya, wato National Open University of Nigeria (NOUN). A wata hira da aka yi da ita a gidan talbijin
Shahararren jarumin fina-finan Kannywood Aminu Sheriff, wato Momoh ya wanke kansa daga zargin da ake yi masa cewa ya tozarta wata 'yar fim a shirin nasa lokacin da ya yi mata tambayar da ake gani ba ta shafi harkar fim ba.
Fitacciyar jarumar nan ta fina-finan Kannywood Hadiza Muhammad, wacce aka fi sani da Hadizan Saima ta bayyana cewa cewa ta soma sha'awar fina-finai ne tun lokacin da take da aure. A cewarta, "Karance-karancen littafai da kallon
A cigaba da kawo maku fitattun al'amurran da suka faru a shekarar 2017 da ta wuce, yau ma gamu dauke da wani rahoton sabon salo na manyan mata iyaye kuma 'yan kwalisa da suka caba kayattacen ado a 2017: Haka ma dai
Fitaccen jarumin fina-finan Hausa, Adam A. Zango ya ce ya yi kura-kurai da yawa a rayuwarsa. A sakon da ya wallafa a shafinsa na Facebook da Instagram, Zango ya ce amma lokaci bai kure masa na gyara su ba. NAIJ.com ta samu cewa ja
Jarumar dai ta bayyana hakan ne lokacin da take bayar da ansa ga masoyan ta da ta damar yi mata tambaya a shafin ta na dandalin zumuntar zamani na Instagram a kwanan baya. An tambayeta wanda ya koyamata rawa? Ta amsa cewa “Ali Nuh
Babban jarumin nan mai suna Sadiq Ahmad ba boyayye bane ba sam a harkar fim domin kuwa yana cikin tsirarun masu harkar da suka fito daga garin Jos da kuma tauraruwar su ke haskawa a masana'antar Kannywood din. Ya kara da cewa a lo
Labaran Kannywood
Samu kari