Gwamna Ademola Adeleke ya kai EFCC ƙara kan daskarar da asusun Osun, yana neman diyyar Naira biliyan biyu da umarnin kotu na cire takunkumin da aka sanya.
Gwamna Ademola Adeleke ya kai EFCC ƙara kan daskarar da asusun Osun, yana neman diyyar Naira biliyan biyu da umarnin kotu na cire takunkumin da aka sanya.
G-Fresh Al-Amin ya caccaki Adam Zango kan bayyana cewa rashin dacewar genotype ne ya sa ya rabu da Maimuna Pretty, yana mai cewa bai kamata ya wallafa hakan ba.
Jarumar, mai shekaru 22 a duniya, ta ce "Gaskiya na yi matukar sa'a da masu shirya fim din Gwaska su ka ga cancanta da dacewa ta a cikin shirin. Shine shirina na farko. Adam Zango ya kashe fiye da miliyan bakwai wajen shirin fim
Fitaccen jarumin nan a masana'antar shirya fina-finan Hausa da ake yi wa lakani da Kannywood watau Rabi'u Rikadawa ko kuma 'Dila' kamar yadda ake kiran sa a tsakanin abokan sana'ar sa ya bayyana cewa ya ji dadi da gwamnan Kano ya
Sai dai Hajiya Saratu tace a yanzu ba zata dinga fitowa a irin wasu halaye ba, kamar mutum ya dinga ihu, ko zurawa a guje, da dai makamantansu, don a yanzu gira yazo, don haka sai dai ta dinga taka rawar nutsuwa, a cewarta.
Fitacciyar jarumar wasan Hausa ta fina-finan Kannywood watau Aisha Aliyu da aka fi sani da Aisha Tsamiya ta bayyana cewa yanzu kam burikan ta a rayuwa duka sun cika saura aure kawai. Jarumar ta bayyana hakan ne
Wallahi a rayuwata ban taba samun da namiji da naji ya shiga ya raina ya kwanta ba kamar shugaba Buhari, ina matukar son shi, kuma burina a duniya na aure shi. Duk inda namiji ya kai, shugaba Buhari ya kai, ga shi fari, ga shi dog
Fitacciyar tsohuwar jarumar nan ta dandalin shirya fina-finan Kannywood kuma 'yar siyasa, Rashida Adamu wacce aka fi sani da Rashida mai sa'a ta bayyana cewa suna matukar shan wuya yanzu wajen samun mazajen aure.
Shahararren jarumin nan mai wasan barkwanci a dandalin shirya fina-finan Kannywood, Muhammadu Sani Ibrahim Tsiga wanda aka fi sani da Dangwari ya bayyana dalilan da su ka sa ya rungumin bangaren barkwanci a masana'antar fim.
Maryam Booth ta fito ne a matsayin yar maye, wato mai shaye shaye, da nufin fadakarwa a kan illolin shaye shaye ga mai yinsa, kamar yadda NAIJ.com ta ruwaito.Daga cikin jaruman Kannywood da suka taka muhimmin rawa a cikin wannan
Jarumar dai ta bayyana hakan ne a cikin wata fira da tayi da wata mujallar dake buga labaran masana'antar fina-finan Hausa inda tace tana da burin cigaba da shiryawa tare kuma da daukar nauyin fina-finai koda ta yi aure.
Labaran Kannywood
Samu kari