Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da Cibiyar Kula da Cututtuka ta KNCDC da cibiyar kula da masu cutar sikila ta farko a Arewacin Najeriya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da Cibiyar Kula da Cututtuka ta KNCDC da cibiyar kula da masu cutar sikila ta farko a Arewacin Najeriya.
G-Fresh Al-Amin ya caccaki Adam Zango kan bayyana cewa rashin dacewar genotype ne ya sa ya rabu da Maimuna Pretty, yana mai cewa bai kamata ya wallafa hakan ba.
A rayuwa komai yana iya sauyawa abinda kake tsoro ka iya baka tausayi wata rana abinda ke baka tausayi ka iya baka tsoro, haka masoyi kan zama makiyi kamar...
Ga dukkan alamu mabiyan jaruma Tumba Gwaska sun kaita makurar bacin rai wanda har ta kai ga ta wallafa wani bidiyo tana musu martani kan cece-kucen da suke...
Kazalika, manyan jarumai irinsu Alihu Nuhu da Sani Musa Danja ba a barsu a baya ba wajen wallafa nasu sakon ta'aziyyar a shafinsu na 'Instagram'. A shekarar da
Mawaki Naziru M Ahmad, wanda ake wa lakabi da Sarkin wakar San Kano ya sayo dalleliyar motar da ta dauki hankalin jama’a matuka, aka kuma cika da mamaki musamman jin irin zunzurutun kudin da ya sanya wajen sayen motar...
Ana makoki a Nollywood Tsohon ‘Dan wasan fim ya mutu bayan rashin lafiya. A watan da ya wuce ma dai Frank Dallas Ebulukwu ya rasu.
Kamar yadda kuka sani a yanzu kaka ce ga 'yan fim na bude sana'o'in da zasu rika jarrabawa bayan sana'arsu ta fim, inda kusan daidaiku ne daga manyan jaruman masana'antar basa yin irin wannan dabara ta bude sana'ar kota kwana...
Shugaban kungiyar masu shirya finafinai ta kasa (MOPPAN), Dakta Ahmad Muhammad Sarari, ya bukaci daukacin yan masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, da su tashi tsaye su dukufa wajen yin addu’a kan Allah ya ceto masana
Wani bincike da aka gudanar ya zakulo shahararren mawakin nan na Kannywood da bukukuwa, Mallam Nazifi Asnanic daga cikin fitattun mutane 10 a jahar Kano.
Fitaccen jarumin Kannywood, Sadiq Sani Sadiq ya bayyana cewa ba zaj daina rawa ba a fina-finan Hausa har sai ya tsufa kuma baya iya rawan. Sadiq ya sanar da hakan ne a wata hira da yayi da BBC Hausa a ranar Laraba.
Labaran Kannywood
Samu kari