Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Wani matashi da ke amfani da shafin Twitter ya harsala aminiyar Maryam wato Jaruma Nafisa Abdullahi, inda ta kai da har sai da ta zazzage shi ta uwa ta uba.
Shugabannin masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood su na taimaka wa jami'an tsaro don cafke wasu mutane biyu da ake zargi da daukar wani bidiyo na fitacciyar jarumar masana’antar Maryam Booth tsirara tare da yada shi a
Mahaifiyar jarumar mai suna Hajiya Maryam Yusuf ta amsa kiran mahaliccinta a safiyar yau Alhamis, 6 ga watan Fabrairu, a wani asibitin Abuja bayan ta sha fama da jinya na tsawon lokaci.
Shahararren tauraro a masana’antar shirya fina finan Hausa ta Kannywood, Sani Musa Danja ya zargi gwamnatin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje da rufe wani sabon kamfaninsa saboda bambancin siyasa dake tsakaninsu.
Shahararriyar jarumar nan ta masana’antar Kannywood wacc ta fi karfi a fina-finan barkwanci na Dan Ibro, Jamila Gamdare ta yi sharhi kan rashin ganinta a cikin fina-finai tun bayan rasuwar ubangidan nata.
Abubakar Maishadda furodusa ne a masana’antar fina-finan Hausa. Shine mashiryin fina-finan ‘Hauwa Kulu’ da ‘Mariya’ da sauransu. Maishadda ya bayyana cewa ra’ayin shi na shiga masana’antar kannywood ta fara ne tun yana karami...
Masu iya magana sun ce soyayyar gamuwar jini ce, hakan ce ta kasance da wani bawan Allah mai suna Saifullahi Sayyinna wanda ya kasance masoyi ga shahararren tsohon dan wasan nan na Kannywood kuma mawakin zamani Adam A. Zango.
Furodusa a masana'antar Kannywood, Hassan Giggs ya raba kaya 1,000 ga almajirai a cikin birnin Kano. Tauraron yace halin da yaran ke ciki ya matukar taba shi ta yadda suke yawo a tituna. Yayi kira ga iyaye da su sauke nauyin yaran
Wasu mutane a Kano wadanda ba a san ko su waye ba sun kai farmaki a shagon fitacciyar jaruma Rukayya Sulaiman Saje, inda suka sace kaya na kimanin naira miliyan daya da dubu dari shida. Wannan abin bakin cikin ya faru ne a daren..
Labaran Kannywood
Samu kari