A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Daya daga cikin jaruman fina-finan Kannywood wanda ya dade yana taka muhimmiyar rawa a masana’antar, ya bayyana cewa rashin sanin ciwon kai da rashin girmama juna, a matsayin abubuwan da suka fi komai ci mai tuwo a kwarya...
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta bude gidan kwalliya mai suna ‘Sadau Home’ a Kaduna. Tun farko dai jarumar ta wallafa a shafinta na Instagram cewa zata bude sabon waje mai suna ‘Sadau Home’ a Kaduna.
A cikin makon nan ne dai wasu hotuna suka bayyana na fitacciyar jaruma wacce take cin lokacin ta a yanzu wato Rahama Sadau, inda ta bayyana ita da wannan mawakin da suka yi waka kwanakin baya da tayi sanadiyyar dakatar da ita a...
A wata tattaunawa da yayi da BBC, fitaccen jarumi kuma mawaki a masana'antar fina-finan Hausa ta Kannywood, Ado Gwanja yayi bayani dalla-dalla akan abubuwan da suka shafi rayuwarshi...
Sanannen jarumin fina-finan Hausa na Kannywood, Adam A Zango wanda a kwanakin baya ya bayyana cewa ya bar masana'antar ta Kannywood saboda wasu dalilai...
A ranar 4 ga watan Disamba 2019 newani bidiyo dauke da wasu samari masu tuyar kosai ya mamaye shafukan sada zumunta, cike da ban mamaki da al’ajabi ganin samari masu tuyar kosai a wannan lokaci da muke ciki na girman kai da son...
Fitaccen jarumin wasan barkwancin nan na masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Dan Azumi Baba Tsamiyar 'Yan Gurasa, wanda aka fi sani da Kamaye, ya bayyana cewa sakacin su ne ya sanya masana'antar Kannywood ta...
Innalillahi wa inna ilaihirraji'un, Allah ya yi wa mahaifin fitacciyar jarumar Kannywood, Hafsat Idris, rasuwa. Kamar yadda hoton da jarumar ta wallafa a shafinta na Instagram, wanda yake nuna dakin asibiti, akwai yuwuwar mahaifin
Kannywood ta cika da 'yan wasa mata masu tsananin hazaka. Wannan hazakar ce kuwa ke sa su yi suna tare da fice. Masana'antar ta yi sama da shekaru 20 da kafuwa. Da yake duniyar yayi ce, jarumai kan ja zarensu inda daga baya wani a
Labaran Kannywood
Samu kari