Labaran Kannywood

Labaran Kannywood Zafafan Labaran

Jaruma Rahama Sadau ta bude wajen shan shisha a Kaduna
Breaking
Jaruma Rahama Sadau ta bude wajen shan shisha a Kaduna
daga  Mudathir Ishaq

Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta bude gidan kwalliya mai suna ‘Sadau Home’ a Kaduna. Tun farko dai jarumar ta wallafa a shafinta na Instagram cewa zata bude sabon waje mai suna ‘Sadau Home’ a Kaduna.

Allah ya yi wa mahaifin Jaruma Hafsat Idris rasuwa
Breaking
Allah ya yi wa mahaifin Jaruma Hafsat Idris rasuwa
daga  Mudathir Ishaq

Innalillahi wa inna ilaihirraji'un, Allah ya yi wa mahaifin fitacciyar jarumar Kannywood, Hafsat Idris, rasuwa. Kamar yadda hoton da jarumar ta wallafa a shafinta na Instagram, wanda yake nuna dakin asibiti, akwai yuwuwar mahaifin