A labarin nan, za a ji cewa wani ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Dawakin Kudu/Warawa, Muhammad Danjuma Hassan ya rasu bayan ya sha a babban birnin tarayya Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa wani ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Dawakin Kudu/Warawa, Muhammad Danjuma Hassan ya rasu bayan ya sha a babban birnin tarayya Abuja.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Mataimakin gwamnan jihar Benue ya bai wa gwamnonin jihohin da ke fama da rikicin makiyaya da manona da su bi shawarar da gwamnatin jihar Benue ta yanke a baya.
Shahararren mawaki, Dauda Kahutu Rarara ya rabawa wasu daga cikin jaruman Kannywood sabbin motoci kyauta. Wadanda ya baiwa sabbin motocin sune Jamila da Asase.
Fitacciyar jarumar fina-finai na Kannywood Rahama Sadau na da ja game da batun dena yin fim idan ta yi aure, inda ta nuna alamun ba dole bane ta dena fim idan t
Lawal Muhammad Gusau, mai rajin kare hakkin dan Adam mazaunin garin Abuja, ya zargi jaruma Nafisa Abdullahi da fasa kwabrin miyagun kwayoyi da safarar yara.
Fitacciyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Rahama Sadau ce mutum ta hudu da ta fi tashe a intanet a shekarar 2020 a kasar Najeriya.
Jarumar fina-finai, Rahama Sadau, tanada dalilai masu yawa da zata godewa Allah da ya bata ikon kara shekara daya a duniya. Jarumar ta cike shekaru 27 a duniya.
Kamar yadda rahotonni suka kammala, tsoffin jaruma Hafsat Shehu wacce ta yi aure babu jimawa kuma auren ya mutu da kuma jaruma Mansura Isah sun yi musayar yawu.
Rahama Sadau, fitacciyar jarumar fina finan hausa, a ranar Talata 10 ga watan Nuwamban shekarar ta karyata rahotanni da suke yawo a kafafen watsa labarai na cew
Babbar jrarumar Kannywood, Rahama Sadau ta ce ta zama abin tausayi bayan ta bawa masoyanta haƙuri bisa sakin wasu hotuna a shafin ta na Instagram da Tuwita.
Labaran Kannywood
Samu kari