Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar NDC kan wasu sassan Dokar Zabe ta 2026, tana cewa tanade-tanaden sun dace da kundin tsarin mulki.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar NDC kan wasu sassan Dokar Zabe ta 2026, tana cewa tanade-tanaden sun dace da kundin tsarin mulki.
G-Fresh Al-Amin ya caccaki Adam Zango kan bayyana cewa rashin dacewar genotype ne ya sa ya rabu da Maimuna Pretty, yana mai cewa bai kamata ya wallafa hakan ba.
Shaharrariyar tauraruwar fina-finan Kannywood Fati Muhammad ta bayyana cewa ta bar masana'antar Kannywood ne ba don ta fi karfinta ba sai don lokacinta ya ja.
Mataimakin gwamnan jihar Benue ya bai wa gwamnonin jihohin da ke fama da rikicin makiyaya da manona da su bi shawarar da gwamnatin jihar Benue ta yanke a baya.
Shahararren mawaki, Dauda Kahutu Rarara ya rabawa wasu daga cikin jaruman Kannywood sabbin motoci kyauta. Wadanda ya baiwa sabbin motocin sune Jamila da Asase.
Fitacciyar jarumar fina-finai na Kannywood Rahama Sadau na da ja game da batun dena yin fim idan ta yi aure, inda ta nuna alamun ba dole bane ta dena fim idan t
Lawal Muhammad Gusau, mai rajin kare hakkin dan Adam mazaunin garin Abuja, ya zargi jaruma Nafisa Abdullahi da fasa kwabrin miyagun kwayoyi da safarar yara.
Fitacciyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Rahama Sadau ce mutum ta hudu da ta fi tashe a intanet a shekarar 2020 a kasar Najeriya.
Jarumar fina-finai, Rahama Sadau, tanada dalilai masu yawa da zata godewa Allah da ya bata ikon kara shekara daya a duniya. Jarumar ta cike shekaru 27 a duniya.
Kamar yadda rahotonni suka kammala, tsoffin jaruma Hafsat Shehu wacce ta yi aure babu jimawa kuma auren ya mutu da kuma jaruma Mansura Isah sun yi musayar yawu.
Rahama Sadau, fitacciyar jarumar fina finan hausa, a ranar Talata 10 ga watan Nuwamban shekarar ta karyata rahotanni da suke yawo a kafafen watsa labarai na cew
Labaran Kannywood
Samu kari