Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Jama’a sun tofa albarkacin bakunansu bayan bayyanar wasu sabbin hotuna na manyan jaruman masana'antar shirya fina-finai na Kannywood, Hauwa Ayawa da Umar Gombe.
Shaida a shari'ar Hadiza Aliyu Gabon da wani Bala Musa, ya fadama kotun Shari’a da ke zama a Kaduna cewa da idonsa ya ga jarumar lokacin da suke kiran bidiyo.
A kwanakin baya ne bidiyoyin Tahir Fage sun karade kafofin sada zumunta yana tikar rawa da ’yan mata, wanda ya sa mutane da dama suna yin Allah wadai da hakan.
Sanannen jarumin masana'antar fina-finan Hausa ta Kannywood, Ali Nuhu, ya bayyana hotunan zabgegen saurayin 'dan shi, Ahmad, wanda ke wasan kwallo a Ingila.
Fitaccen jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Shu’aibu Lawan wanda aka fi sani da Kumurci ya bayyana cewa yana burin zama shugaban kasa.
Shahararren jarumin Kannywood, Shu'aibu Lawan Kumurci ya bayyana cewa Allah ne ya yi aurensa da marigayiya Balaraba domin a baya ko fim dinsa bata son kallo.
An yi karar wasu mawakan gambara na arewa da masu fada a ji a TikTok a babban kotun shari'a da ke Bichi, Kano kan aikata abubuwan 'gurbata tarbiyya'. Duk da cew
Jama’a sun tofa albarkacin bakunansu bayan bayyanar wasu hotuna na manyan jaruman fina-finan Hausa ta Kannywood, Ado Gwanja da Momee Gombe a soshiyal midiya.
Jarumin fina-finan Hausa, wanda furodusa ne kuma darekta, Bello Muhammad Bello, wanda aka fi sani da BMB, ya bayyana shirinsa na dawowa sana’ar fim da sauran ab
Labaran Kannywood
Samu kari