A labarin nan, za a ji cewa iyalan mafarauta 'yan Arewa da aka yi wa kisan gilla a Uromi da ke jihar Edo sun ce babu wanda ya sake waiwayarsu a kan batun diyya.
A labarin nan, za a ji cewa iyalan mafarauta 'yan Arewa da aka yi wa kisan gilla a Uromi da ke jihar Edo sun ce babu wanda ya sake waiwayarsu a kan batun diyya.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Ajara Lasisi wadda aka fi sani da Aunty Ajara, ta rasu bayan doguwar rashin lafiya, kamar yadda darakta Tobi Oladele ya sanar.
Jama’a sun tofa albarkacin bakunansu bayan bayyanar wasu hotuna na manyan jaruman fina-finan Hausa ta Kannywood, Ado Gwanja da Momee Gombe a soshiyal midiya.
Jarumin fina-finan Hausa, wanda furodusa ne kuma darekta, Bello Muhammad Bello, wanda aka fi sani da BMB, ya bayyana shirinsa na dawowa sana’ar fim da sauran ab
Korarriyar jarumar Kwana Casa'in na Arewan24, Safiyya Yusuf wacce aka fi sani da Safara'u ta bayyana cewa ta shiga cikin damuwa sosai bayan fitar bidiyonta.
Jarumi Malam Nata'ala mai sittin goma, ya barranta kansa da bidiyon da ke yawo a soshiyal midiya inda aka gan shi yana yabon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Fitacciyar jarumar Kannywood Rukayya Dawayya ta shawarci 'ya'yan talakawa da su farka domin yaran masu kudi da ke soyayya da su ba aurensu za su yi ba a zahiri.
Shahararriyar jarumar Kannywood, Maimuna Muhammad wacce aka fi sani da ‘Wata Yarinya’ ta bayyana cewa babban burinta a rayuwa shine ta zama babbar attajira.
Bidiyon wani matashi wanda ke bayyana zunzurutun kaunarsa ga jarumar Kannywood, Maryam Yahaya, ya bai wa jama'a mamaki inda yace yana so su mutu rana daya.
Fitacciyar jarumar masana'antar Kannywood kuma 'yar kasuwa, Nafisat Abdullahi, za ta kaddamar da katafaren kamfanin yin jakunkuna mata ranar 14 ga Augusta.
Jarumar Kannywood kuma mai daukar hankali a kafafen sada Zumunta ta Instagram, Sayyada Sadiya Haruna, ta gwangwaje mahaifiyarta da wani katafaren gida mai kyau.
Labaran Kannywood
Samu kari