Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Jami'an hukumar yan sandan farin kaya, DSS, sun kama mawakin Hausa, Sarfilu Umar Zarewa wanda aka fi sani da Sufin Zamani. Kungiyar masu fina-finai ta MOPPAN ce
Tsohuwar jarumar masa’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood kuma mata a wajen Yerima Shettima, Fati M Ladan, ta samu karuwar diya mace a gidan aurenta.
An daura aure tsakanin mawaki kuma jarumin Kannywood, Shu'aibu Ahmed Idris, wanda aka fi sani da Lilin Baba da kyakkyawar amaryarsa kuma jaruma Ummi Rahab.
Yayin da aka fara tafka muhawara a Kotun Musulunci bayan kai ƙarar Hadiza Gabon, mun haɗa muku wasu muhimman abubuwa game da rayuwar jarumar da ya kamata ku san
Jaruma a masana'antar shirya fina-finan hausa Kannywood ta musanta tuhumar da wani ma'aikaci ya mata a gaban Kotu cewa ta masa alƙawari kuma ta cinye masa kuɗi.
Wani.ma'aikacin gwamnati ɗan shekara 48 a duniya, Musa, ya garzaya gaban Kotun shari'ar Musulunci ya maka jaruma Hadiza Gabon saboda ta ƙi cika masa alƙawari.
Jarumi kuma mawaki a Kannywood, Lilin Baba, zai auri jaruma Ummy Rahab a ranar 18 ga watan Yuni da muke ciki, hakan ya kawo karshen jita-jitar da ake yaɗawa.
Shahararren dan wasan nan na Hausa kuma mawakin zamani, Adam A. Zango ya cika shekaru da auren amaryarsa, Safiya Chalawa, a ranar Alhamis, 26 ga watan Mayu.
Fitaccen mawaƙin siyasar nan kuma ɗan a mutun shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya share tantama game da manƴfa da inda kungiyar 13- 13 ta dosa a ƙasar nan.
Labaran Kannywood
Samu kari