Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Jarumar Kannywood kuma mai daukar hankali a kafafen sada Zumunta ta Instagram, Sayyada Sadiya Haruna, ta gwangwaje mahaifiyarta da wani katafaren gida mai kyau.
Jaruma Hadiza Gabon ta nemi Kotun Musulunci da ke zama a Kaduna cewa zuwanta kowane zama ya jefa rayuwarta cikin hatsari duba da halin da ƙasar nan take ciki.
‘Yan fim sun shiga hannun masu garkuwa da mutane, ana neman N100m. ‘Yan bindiga sun dauke ‘yan wasan kwaikwayon ne a wani kauye da yake kusa da garin Enugu.
Fitacciyar jarumar Kannywood Rahama Sadau ta ce ta yiwa masoyanta albishir da cewar suna gab da fara kallonta a cikin fina-finan kasar Indiya wato Bollywood.
Wasu sabbin bidiyo da hotuna na jaruma Nafisat Abdullahi tana shagalinta da tsadajjiyar mota mai darajar N30 miliyan ya dauka hankulan jama'a masu tarin yawa.
Allah mai iko, a shekarar da ta gabata jaruma Maryam Yahaya tayi shagalin zagayowar ranar haihuwarta a gadon asibti amma wannan shekarar ta yi shi a Dubai.
Soyayya na kara karfi yayin da zama ke kara dadi tsakanin amarya kuma jarumar masana’antar Kannywood, Ummi Rahab da angonta kuma mawaki Shua’abu Lilin Baba.
Jarumin kuma 'dan siyasan yace su suka tallata 'yan siyasar nan har suka samu hayewa madafun iko don haka dole su fadi gaskiya idan bukatar hakann ta taso.
Shugabar kungiyar ta AFAKA, Rashida Maisa’a, ta ce za su dunga karbar talluka da kamfen din siyasa da ma duk wata harka na alkhairi da za ta biyo hanyarsu.
Labaran Kannywood
Samu kari