A labarin nan, za a ji cewa iyalan mafarauta 'yan Arewa da aka yi wa kisan gilla a Uromi da ke jihar Edo sun ce babu wanda ya sake waiwayarsu a kan batun diyya.
A labarin nan, za a ji cewa iyalan mafarauta 'yan Arewa da aka yi wa kisan gilla a Uromi da ke jihar Edo sun ce babu wanda ya sake waiwayarsu a kan batun diyya.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Ajara Lasisi wadda aka fi sani da Aunty Ajara, ta rasu bayan doguwar rashin lafiya, kamar yadda darakta Tobi Oladele ya sanar.
Jarumin kuma 'dan siyasan yace su suka tallata 'yan siyasar nan har suka samu hayewa madafun iko don haka dole su fadi gaskiya idan bukatar hakann ta taso.
Shugabar kungiyar ta AFAKA, Rashida Maisa’a, ta ce za su dunga karbar talluka da kamfen din siyasa da ma duk wata harka na alkhairi da za ta biyo hanyarsu.
Wallafar Mansurah ta ja hankalin jama'a inda tayi kira ga 'dan takara shugabancin kasa na jam'iyya APC, Bola Ahmed Tinubu da ya ceto su, ita kuma kamfen kyauta.
A wani bidiyo da jaruma Umma Shehu ta wallafa a shafinta na Instagaram, an gano ta tare da diyarta mai suna Amira suna rawa tare da rera wata wakar Turanci.
Hauwa Abubakar, da aka fi sani da Hauwa Waraka a Kannywood, ta ce mutane da dama za su tsinduma jarumai a wuta idan suna da dama. Waraka, wacce ta bayyana hakan
Ta tabbata cewa jaruma Fatima Abdullahi wacce aka fi sani da Fati Washa ce zata maye gurbin jaruma Nafisa Abdullahi a cikin shiri mai dogon zango na Labarina.
Labarin da Legit.ng Hausa ke tattaro a halin yanzu shine jaruma Amina Lawan wacce aka fi sani da Raliya a shirin Dadin Kowa za ta amarce da angonta Habibu.
Fitacciyar tsohuwar jarumar masana'antar fina-finan Hausa ta Kannywood, Rukayya Umar Santa, wacce aka fi sani da Rukayya Dawayya, za ta amarce da Afakallahu.
A wata wallafa da mawakin ango Lilin Baba yayi a shafinsa na Instagram, ya zuba zankada-zankada hotunan shi tare da kyakyawar amaryarsaa jaruma Ummi Rahab.
Labaran Kannywood
Samu kari