Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce kasar ta amince da tsagaita wuta da Iran ne bayan roƙon wasu ƙasashe, musamman Pakistan, ba don ra’ayinta kai tsaye ba.
Mun ji Likitoci na neman soma yajin aiki a dalilin rashin alawus. Kungiyar Likitocin ta kuma ta bukaci a biya duk wasu gibi da aka yi wa likitocin a albashinsu.
Musulmin kasar Turkiyya sunyi sallar Juma'a ta farko a masallacin Hagia Sofia da gwamnatin kasar ta mayar da shi gidan tarihi tsawon shekaru 86 da suka gabata.
Legit.ng ta wallafa rahoton cewa Buhari zai tuntubi sauran shugabannin kasashen nahiyar Afrika a kan yadda za a samu zaman lafiya mai dorewa a kasar Mali mai fa
Cikin sa’a 24 rak, Jeff Bezos ya samu Tiriliyan 5. Bezos ya karu da $13bn. Ma’ana a ranar Litinin Bezos ya samu nunki biyu na abin da Aliko Dangote ya mallaka.
A yau mu ka samu labari cewa Alkali ya bada umarnin kama Shugaban hukumar HISBAH a Sokoto. Kotu ta ce a kamo Shugabannin HISBAH saboda sabawa doka da su ka yi.
Wata mata mai shekaru 29 ta harbi saurayinta mai shekaru 34 da bindiga ta bar shi a gefen titi saboda kawai ya ki biye mata suyi cacar baki a cewar shaidun ido.
Har yanzu ba a san dalilin faduwar jirgin ba, amma dai wani jirgin mai saukar ungulu mallakar rundunar sojin kasar Hollan ya isa wurin domin neman na'urar adana
Dazu nan mu ka ji labarin wasu kattin kawai da su ka hadu su na yi wa karamar yarinya fyade a Kaduna. Akalla maza 5 aka kama sun yi wa mai shekara 10 fyade.
Za ku ji abin da ya kamata ka sani game da sabon kudirin hana Malaman Jami’a lalata. Mun kawo abubuwa 10 da kudirin haramta lalata da ‘Yan makaranta ya kunsa.
Labaran duniya
Samu kari