Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce kasar ta amince da tsagaita wuta da Iran ne bayan roƙon wasu ƙasashe, musamman Pakistan, ba don ra’ayinta kai tsaye ba.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce kasar ta amince da tsagaita wuta da Iran ne bayan roƙon wasu ƙasashe, musamman Pakistan, ba don ra’ayinta kai tsaye ba.
Kungiyar Jama’atul Izatil Bidi’a wa Iqamatun Sunnah ta zauna kan batun bude jami’a. Maganar bude Jami’ar addini ta yi nisa,shugaban Izala ya bayyana wannan.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari da Sarki Salman bin Abdulaziz sun tattauna yadda za a karfafa alaka tsakanin kasashen biyu masu arzikin man fetur don ci gabansu.
A halin yanzu, NBS ta ce kaya su na kara tsada babu kaukautawa. Kayan abinci da masarufi sun yi tsadar tashin hankali a Jihohin Arewa irinsu Bauchi da Sokoto.
Tobeka ta yi karar Zuma a kotun Majistare da ke Durban inda ta ke neman ya rika biyan ta R14 000 duk wata a matsayin kudin kula da diyar su mai shekaru 14.
A ranar Talata ne tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya bayyana yadda tsohon shugaban kasa, marigayi janar Sani Abacha, ya kamashi ya daure a ku
Shugaba Rebelo de Sousa na kasar Portugal ya bada mamaki yayin da ya fada cikin rafi ya ceto wasu mata 2 dake nutsewa a ruwa a Algarve beach da jirginsu ya kife
Mun kawo wasu fitattun mutanen da su ka riga mu gidan gaskiya a bana. Manyan mutanen da Najeriya ta rasa a shekarar 2020 sun hada da Mai martaba Sarkin Rano.
Mun samu labari cewa a jiya Hukumar kwastam ta tare kayan N10b a Najeriya, Jami’an Hukumar kwastam sun tare kayan N10b ne rana daya a kan iyakar Jihar Oyo.
Matashin mai shekara 19, Hillary Humphrey ya siya tikitin shiga takarar zaben shugaban kasa da za a gudanar a kasar Uganda kamar yadda The Nation ta ruwaito.
Labaran duniya
Samu kari