Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce kasar ta amince da tsagaita wuta da Iran ne bayan roƙon wasu ƙasashe, musamman Pakistan, ba don ra’ayinta kai tsaye ba.
Jiya ne ‘Yan bindiga su ka sa Malamai da Bayin Allah sun yi na kare a Jami’ar Katsina. Malaman Jami’a sun bar harabar Makaranta saboda tsoron harin Miyagu.
Za ku ji yadda aka hallaka mutane fiye da 5, 000 a cikin watanni 6. Mun lura cewa Jihohin Arewa su ne gaba a jerin wuraren da ba a zaman lafiya a kasar nan.
Za ku ji cewa wasu dinbin ‘Yan ta’addan Boko Haram sun fito a wani bidiyon goron sallah. An ga daruruwan Boko Haram su na sallar babbar idi a cikin Jihar Neja.
Za ku ji yadda Alhaji AbdulSamad Rabiu ya ratsa Attajiran Duniya, ya zama na 8 amasu kudin Afrika da duk dai abubuwan da ya kamata ka sani game da attajirin.
Da alamu a watan Agustan nan dai farashin man fetur zai sake lulawa sama ne a Najeriya. Hukumar PPMC ta tsaida kudin litar mai a manyan tashoshi a kan N138.62.
A cikin wasikar da sakataren kungiyar Diouf Bakri Koalack, ya aike wa gwamnan, ya jinjina masa bisa jajircewarsa wurin yaki da annobar da ta karade duniya..
A Katsina jami’an tsaro sun cafke Ma’aikatan asibiti da su ka dauke jaririya su ka ba wata mata, Ungonzoman sun ce sun sace jariri amma ba saidawa su ka yi ba.
Jami’an tsaro sun damke wani Sarkin da ya ke shirya garkuwa da fashi da makami. An kama Mai garin da laifin taimakawa Miyagu da motar aiki a cikin Jihar Imo.
Wara kungiya ta Musulmai ta yi tir da yadda tsara jadawalin jarrabawar WAEC na 2020. Kungiyar ta nemi a canza jadawalin bana, kuma ku daina tunzura musulmai.
Labaran duniya
Samu kari