Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Tsohon shugaban kasar Amurka, Barack Obama, ya tuna baya kan yarjejeniyar da ya kulla da kasar Iran. Ya ce an cimma yarjejeniyar ba tare da kashe kowa ba.
Mun ji cewa an samu jami’an Sojoji sun tarwatsa sansanin ‘Yan ta’adda a kan hanyar Abuja. Dubun miyagun da ke addabar Bayin Allah a hanyar Abuja ta cika yanzu.
Wata Tinkiya da wasu iyalai suka kiwata a garin Stockport da ke Ingila ya janyo cece-kuce. An yi gwanjonsa inda aka siyar da shi a kan kudi har milyan N190,000.
Rundunar 'yan sanda a gabashin kasar Uganda ta sanar da cewa hasken walkiya ya hallaka yara goma yayin da jama'a ke fakewa bayan an saki wata babbar tsawa sakam
Karim Keita, ɗan hamɓararren Shugaban Mali Ibrahim Boubacar Keita da wasu ke jin haushin irin salon rayuwarsa ya tsere daga Mali kamar yadda wata majiya ta fadi
Coronavirus ta rabu da Kudancin Najeriya, ta tare a Filato yanzu. Kwamitin shugaban kasa ta ce Filato ta canji Legas din a matsayin Hedikwatar cutar COVID-19.
Mutumin mai suna West Mathewson, mai shekaru 68, yana tsakiyar wasa da zakunan nashi masu suna Demi da Tanner a ranar Laraba 26 ga watan Agusta, sai kawai daya.
Maimakon ranar 29 ga watan Agusta ta gwamnatin tarayya ta saka domin dawo da zirga-zirgan jiragen waje, ta mayar dashi zuwa ranar 5 ga watan Satumba, 2020.
Majalisar dinkin duniya ma ta san da zaman harshen Hausa sannan ta sanya ta a matsayin na 11 cikin yaruka 70,250 na duniya kamar yadda wani bincike ya nuna.
Akua Gaddafi, mace ta farko a cikin jami'an 'yan sandan kasar Ghana da ta zagaye kasashe hudu na yankin Afrika ta Yamma a cikin kwana daya ta bayyana cewa...
Labaran duniya
Samu kari