'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon shugaban kasar Amurka, Barack Obama, ya tuna baya kan yarjejeniyar da ya kulla da kasar Iran. Ya ce an cimma yarjejeniyar ba tare da kashe kowa ba.
Kasar Amurka ta taya al'umar jihar Edo murnar fitowa kwansu da kwarkwatarsu suka zabi abunda ransu ya ke so, kuma ta kira zaben sahihi. Sai dai Amurka ta bayya
A ranar Laraba, wata kotu dake birnin Munster a yammacin kasar Jamus ta bada damar cigaba da kiran sallar juma'a a wani Masallaci. Hakan ya biyo bayan daukaka..
Wata 'yar Najeriya mai suna Hauwa Ojeifo ta samu gagarumar kyauta ta musamman daga gidauniyar Bill Gates da Melinda Gates ta shekarar 2020. Kasancewar budurwar
A farkon makon nan aka nada Ba N’Daou sabon Shugaba a kasar Mali bayan juyin-mulki. N’Daou tsohon Kanal ne a gidan soja da ya yi ritaya, yanzu shekarunsa 70.
Rahotanni sun ce buhunan hatsi su na yin sauki a kasuwanni bayan shigowar kayan gona Katsina. Hakan na zuwa ne bayan an fara cire kayan amfanin noman damina.
Kabilar Jawarawa sun kasance yan asalin kasar Indiya wadanda yawansu yan ki kimanin 250 da 400, sun kuma kasance bakaken fata da ke zama a Kudancin Andaman.
Wani mutumi mai amfani da shafin Twitter mai suna @Shabzan ya wallafa wani rubutu a shafinsa inda yake bayyana yadda ya kama saurayin kanwarsa yayi masa dukan..
Wani ya kashe Maman shi, da yaransa a cikin dare jiya. Bayan haka wannan mutumi mai suna Emeka ya raunata ragowar ‘ya ‘yansa uku. Wannan ya faru ne a jiya.
Wani mutumi dan Malaysia mai suna Zackrydz Rodzi ya tsinci wayarsa cike da hotuna da bidiyoyin birai bayan da wani biri ya sace mishi wayar. Mutumin mai shekaru
Labaran duniya
Samu kari