Ahmad Yusuf
11429 articles published since 01 Mar 2021
11429 articles published since 01 Mar 2021
Sakamakon zaben gwamnan Osun na yau Asabar ya fara fitowa daga rumfunan zabe bayan kammala kada kuri'u, tuni dai malaman zabe na INEC suka fara kidaya kuri'u.
APC ta yi nasara a rumfar Kayode Adereti da tazarar ƙuri’u shida, yayin da ta doke Accord da gagarumar tazara a rumfar Rauf Aregbesola a jihar Osun.
Hukumar INEC ta wallafa sakamakon rumfunan zaɓe 1,011 cikin 3,763 na zaɓen gwamnan Osun a shafin IReV, wanda ya kai kashi 26.87 cikin 100 kawo yanzu.
Gwamna Ademola Adeleke na neman tazarce zuwa wa'di na biyu amma yana fuskantar kalubale mai zafi daga manyan yan takara biyu na jam'iyyun APC da ADC.
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Shugaban izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bukaci Musulmi da Kiristoci su mutunta addinan juna tare da hada kai wajen kare zaman lafiya da hadin kan Najeriya.
Jarumi Adam A. Zango ya yi sabon aure a Nijar kwanaki kadan bayan mutuwar aurensa da abokiyar sana'arsa a Kannywood, Maimuna Musa, wace aka fi sani da Pretty.
Zaɓen Osun 2026 na da ‘yan takara gwamna 14, ciki har da maza 13 da mace daya tal, masu shekaru tsakanin 37 zuwa 69 da matakan karatu daban-daban.
Hukumar INEC ta jaddada aniyarta na bai wa kowane mai kada kuri'a yancin da doka ta tanadar masa cikin gaskiya da adalci a zaben gwamnan jihar Osun.
Ahmad Yusuf
Samu kari