Ahmad Yusuf
10702 articles published since 01 Mar 2021
10702 articles published since 01 Mar 2021
Hedkwatar rundunar sojojin Iran ta umarci manyan hafsoshi su kara sa ido kan yiwuwar shigar da dakarun makiya cikin kasar bayan barazanar Shugaba Donald Trump.
Kasashen da musulmi suka fi rinjaye ciki har da Saudiyya da Masar sun nuna adawada dokar hukuncin kisa da Isra'ila ta amince da ita kan Falasdinawa.
Dan Majalisa na jam'iyyar Democrat a Majalisar dokokin Amurka, Seth Moultonya caccaki Donald Trump kan yadda yake kokarin jefa rayuwar sojoji cikin hadari.
Mataimakin sakataren tsare-tsaren APC na Kano, Abdulsalami Ginsau ya rasu ne a wani otal yayin da ya je babbak taron jam'iyyar xa aka gudana a makon jiya a Abuja.
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta tabbatar da cewa ta samu sako kan batun tsagaita wuta ta hannun masu shiga tsakani, ta ce za ta yi nazari a kai tukunna.
Sani Buhari, wanda aka fi sani da Sarki Waspapping ya musanta zargin da ake cewa NSA je ya tura aka kama shi kan maganar da ya yi game da yakin Iran da Isra'ila.
Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian ya musanta abubuwan da ake yadawa game da kasar, ya bayyana cewa ba su taba tayar da yaki ba amma suka kare kansu.
Hukumomin agajin gaggawa na Isra'ila sunn tabbatar da cewa akalla mutane 14 ne suka samu raunuka sakamakon harin makami mai linzami a kusa da birnin Tel Aviv.
An gurfanar da mutane hudu da ake zargi da kisan Fatima Abubakar da 'ya'yanta shida a unguwar Dorayi Chiranci a jihar Kano, bangaren gwamnati sun shirya.
Ahmad Yusuf
Samu kari