
Ahmad Yusuf
8652 articles published since 01 Mar 2021
8652 articles published since 01 Mar 2021
A kwanaki 10 na karshe a watan Ramadan daren Lailatul Qadr ke faɗowa kuma an fi tsamnaninsa a mara watau 21, 23, 25, 27 da 29. Ana son mutum ya raya su duka.
Farfesa Pat Utomi ya bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi rashin adalci da ya sa dokar ta ɓaci a Ribas amma bai sa a jihar Legas ba.
Tsohon ɗan majalisar karamar hukuma a jihar Osun ya rasa ransa a wani sabon azababben faɗa da ya kaure tsakanin mazauna kauyuka 2, an tafka asara.
Fadar shugaban ƙasa ta ce yunkurin haɗakar jagororin ƴan adawa irinsu Atiku, Obi da El-Rufai ko a jikin Tinubu domin ya maida hankali wajek sauke nauyi.
Bayan shafe tsawon lokaci ana taƙaddama, kotun kolin Najeriya ta tabbatar da Samuel Anyanwu a matsayin halastaccen sakataren jam'iyyar PDP na ƙasa.
Tsohon ɗan takarar kujerar Majalisar Dokokin Kano, Hon. Adnan Mukhtar TudunWada ya soki ziyarar da ɗan shugaban ƙasa, Seyi Tinubu ya kawo jihohin Arewa.
Gwamna Monday Okpebholo ya bayyana cikakken goyon bayansa kan ayyana dokar ta ɓaci a jihar Ribas, ya tsame kansa daga matsayar gwamnonin Kudu maso Kudu.
Rundunar tsaron Najeriya watau DHQ ta bayyana cewa dakarun soji sun yi nasarar damke wasu manyan ƴan ta'adda a kananan hukumomi 2 na Zamfara da Sakkawato.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce ya yi magana da tsohon gwamnan jihar Rivers kan batun yadda za a janye dokar ta ɓaci a jihar.
Ahmad Yusuf
Samu kari