Ahmad Yusuf
10709 articles published since 01 Mar 2021
10709 articles published since 01 Mar 2021
Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa ta ba da shawarar yadda za a yi da sindarin Uranium da Iran ta mallaka amma Amurka ta nuna ba haka ba, ta ce a shirye take ta koma.
An yi wata tattaunawa mai matukar muhimmanci tsakanin Sarkin Qatar, Sheikh Tamim bin Hamad Al Thani da Shugaba Donald Trump ta wayar tarho yau Laraba.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya karbi tawagar kasar Pakistan, wacce ta kai ziyara birnin Tehran son isar da sakon Amurka da lallashin kasar.
Gwamnatin jihar Nasarawa ta sanar da nadin Alhaji Suleiman Ahmed Eko a matsayin sabon Sarkin masarautar Udege, kuma nadin zai fara aiki ne nan take.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa ya nemi China ta gujewa bai wa Iran makamai kuma Shugaba Xi Jinping ya tabbatar masa da ba za a yi hakan ba.
Tsohon shugaban APC na kasa, Johh Oyegun ya bayyana cewa jam'iyyar ADC ta shirya kafa gwamnati a babban zaben 2027, ya ce lokacin canji a Najeriya ya yi.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba za a koma teburin tattaunawa tsakanin gwamnatinsa da kasar Iran a birnin Islamabad.
Gwamnatin China ta bayyana rahoton leken asiri da ya nuna tana shirin tura sababbin makamai zuwa Iran a matsayin kirkirarren labari, ta shirya tunkarar Amurka.
Ahmad Yusuf
Samu kari