Ahmad Yusuf
10880 articles published since 01 Mar 2021
10880 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa dakarun sojin Amurka da suka hada kai da na Najeriya wajen samun wannan gagarumar nasara a yaki da ta'addanci.
Ofishin shugaban majalisar dattawa ya ce labarin da ake yadawa cewa Sanata Godswill Akpabio ya yi kalamai masu kama da barazana, ya nemi kowa ya dagw
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Segun Showunmi ya bayyana Mohammed Hayatu Deen a matsayin dan takarar dawa mafi karfi saboda gogewa da fahimtar da yake da ita a fannin tattalin arziki.
Ministan harkokin ma'adanai na Najeriya, Dele Alake ya bayyana cewa an kama daruruwan yan kasashen waje bisa zargin hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba.
A shekarar 1991, Mariya Abdullahi ta zama mace ta farko da aka zaba a matsayin yar majalisar wakilai a mazabar Bakori da Danja da ke jihar Katsina.
Da safiya yau Juma'a, wasu yan bindiga suka kutsa makarantar sakandire a jihar Oyo, inda suka sace shugabar makarantar da dalibai da yawa da ba a tantance ba.
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke wa wata mata, Halima Haliru Umar hukumcin zakan gidan yari na shekaru 20 bayan samujta da laifin tallafa wa ta'addanci.
Dan Majalisar wakilan tarayya mai wakiltar Abuja Municipal/Bwari, Hon. Obika ya bayyana cewa ya canza jam'iyya ne saboda cika buri da manufofinsa na siyasa.
Ahmad Yusuf
Samu kari