Ahmad Yusuf
11067 articles published since 01 Mar 2021
11067 articles published since 01 Mar 2021
Kungiyar matasan Arewa ta AYA ta yi zargin cewa wasu manyan yan siyasa sun fara kulla-kulla domin ganin an sauke manyam hafsoshin tsaron kasar nan.
Yan majalisar wakilan tarayya na jam'iyyun adawa sun bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci kasar nan yadda ya kamata ko ya yi murabus.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya da hadin gwiwar jami'an tsafo sun yi nasarar ceto mutane hudu daga hannun masu garkuwa da mutane, an kai su asibiti.
Ma'aikatar kudi ta tarayya ta musanta labarin cewa gwamnatin Tinubu na shirin dora karin haraji a harkokin sadarwa da man fetur, ta ce labarin ba gaskiya ba ne.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole ya musanta rahotanni da ke nuna cewa ya yi zargin an yi sa hannun sanatoci na bogi a rahoton dakatar da Natasha.
Jam'iyyar NDC ta kafa sharadin rantsuwa ga kowane dan takara ban da Peter Obi da Kwankwaso, ta ce ba za ta bari a rika sauya sheka ba kujerunta ba.
Dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi ya ce gwamnatinsa za ta tattauna da duk wani dan ta'adda da ya amince zai daina aikata miyagun laifuffuka.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Gombe ta bayyana cewa tana da hujjoji da takardun da suka tabbatar da cewa Farfesa Isa Ali Pantami ya fice daga APC bisa doka.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci musulmi da sauran yan Najeriya su rungumk kishin kisa da darussan Hijirar Annabi Muhammd SAW zuwa Madinah.
Ahmad Yusuf
Samu kari