Ahmad Yusuf
Author's articles
Kotun zaɓe ta kammala zaman sauraron hujjojin kowane ɓangare a karar da ɗan takarar APC ya ƙalubalanci nasarar Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa.
Kamfanin raba wutar lantarki ya tabbatar da samun matsala a hanyar tura wutar lantarki a titin Jos zuwa Gombe bayan wasu miyagu sun lalata hasumiya guda huɗu.
Hukumar kididdiga ta ƙasa ta bayyana cewa matsakaicin farashin litar man fetur shi ne N630, mun haɗa masu jerin jihohin da fetur ya fi arha a watan Afrilu.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya sanar da rage kuɗin da ɗalibai ke biya duk shekara a jami'ar jihar, ya kuma ƙarawa malamai da ma'aikata albashi.
Masu ruwa da tsakin APC a shiyyar Arewa ta Tsakiya sun fara neman a dawo da kujerar shugaban jam'iyyar APC na kasa zuwa yankinsu, sun yarda a dakatar da Ganduje.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai sake yin tafiya ranar Talata zuwa ƙasar Hollan domin kai ziyarar aiki, daga nan zai wuce ya halarci taron WEF a ƙasar Saudiyya.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai ziyara ta musamman ga dakataccen sanatan Bauchi ta Tsakiya, Abdul Ningi ranar Litinin.
Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman ya bayyana shirin fara aiwatar da shekaru 18 a matsayin mafi ƙarancin shekarun shiga jami'o'i domin gyara karatun.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta da ke aikin wanzar da zaman lafiya a Arewa maso Gabas sun halaka ƴan ta'adda biyu a jihar Borno.
Ahmad Yusuf
Samu kari