![Ahmad Yusuf avatar](https://cdn.legit.ng/authors/100x100/feebeada216095f6.jpeg?v=1)
Ahmad Yusuf
7203 articles published since 01 Mar 2021
- All (7203)
- Labarai (4074)
- Siyasa (2771)
- Labaran duniya (206)
- Politics (51)
- Mutane (42)
- Labaran Kannywood (36)
- Wasanni (22)
- Nishadi (1)
Author's articles
![ATBU: Ɗalibar Jami'a ta rasu bayan shiga wanka a wani yanayi mai ruɗani a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c7342d945f3e5a29.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun kai mummunan hari Masallaci, sun kashe bayin Allah](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9b30fc871846de21.jpeg?v=1)
![Bayan ganawa da Tinubu, Malaman Izala da Ɗariƙa sun faɗi matsaya kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/049d9a5530035376.jpeg?v=1)
![Rundunar ƴan sanda ta tona asiri, ta ce an ɗauko sojojin haya a zanga zangar da ake shiryawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/cbb9c2aa1b60618e.jpeg?v=1)
![Bola Tinubu ya gano masu ɗaukar nauyin zanga zanga, ya faɗawa matasa gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/471b62a9eebc0ce4.jpeg?v=1)
![Tinubu: Wasu bayanai sun fito bayan majalisa ta amince da sabon mafi ƙarancin albashi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/46c8d9b2aa721bb2.jpeg?v=1)
![Wani abin fashewa da ake zargin 'bam' ne ya tarwatse a fitacciyar kasuwa a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ad8c30cd4ccd80ad.jpeg?v=1)
Rahotanni sun nuna cewa wani abun fashewa da ake kyautata zaton bam ne ya tarwatsa a kasuwar shanu da ke garin Buni Yadi a jihar Yobe yau Jumu'a da tsakar rana.
![Matasa na shirin zanga zanga, jami'an tsaro sun harbe ƴan fashi har lahira](https://cdn.legit.ng/images/190x107/433d019521bbde16.jpeg?v=1)
Kwamishinan ƴan sandan birnin tarayya Abuja ya tabbatar da cafke mutum biyu da ake zargin da fashi da makami bayan kashe abokansu biyu a Mabushi.
![Tsohon kakakin kamfen PDP ya mayar da zazzafan martani ga Atiku kan zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9c28a5202fe74658.jpeg?v=1)
Daniel Bwala ya caccaki tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubukar bisa nuna goyon baya ga zanga zangar da matasan Najeriya ke shirin yi.
![Sanata Ali Ndume ya bayyana gwamna 1 a Arewa da ya sa zai ci gaba da zama a APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bb7a115b18474008.jpeg?v=1)
Sanata Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa ba zau bar APC matukar Gwamna Babagana Zulum na cikinta, ya bayyana cewa da shi aka kafa jam'iyyar tun asali.
!["Za mu iya," Shugaban INEC ya yi magana kan gudanar zaben ƙananan hukumomi 774](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4061ce29eaf1703d.jpeg?v=1)
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC), Farfesa Mahmud Yakubu ya ce hukumar za ta iya gudanar da zaɓukan kananan hukumomi 774 a Najeriya.
![Hedkwatar tsaro ta jero mutanen da ake shirin kai wa hari a lokacin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b71f2e79dccf40a6.jpeg?v=1)
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa ta gano wasu bata gari da ke shirin sajewa da masu zanga zanga su farmaki mutanen da ba su ji ba kuma ba su gani ba.
!["Mun gano wata maƙarƙashiya," Sojoji sun aika saƙo ga masu shirin yin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/42ba92127e1d7df9.jpeg?v=1)
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa dakarun sojoji ba za su zuba hannu suna kallo a tayar da tarzoma kamar tashin tsahinar da tabfaru a ƙasar Kenya ba.
![Gwamnonin jihohi 36 sun yi magana kan zanga zangar da matasa ke shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d6c5f763dc831273.jpeg?v=1)
Kungiyar gwamnonin jihohin Najeriya ta bayyana cewa ofishin NSA zai taimakawa gwamnoni wajen kara inganta tsaro yayin da ake shirin yin zanga zanga.
![Gwamnoni da wasu ministoci sun fara koƙarin hana matasa zanga zangar da suke shirin yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1b9569b280298185.jpeg?v=1)
Gwamnonin jihohin Najeriya da wasu ministocin Bola Ahmed Tinubu za su zaunadon lalubo hanyar da za a bi a daƙile yunkurin matasa na yin zanga zanga.
Ahmad Yusuf
Samu kari