Ahmad Yusuf
11428 articles published since 01 Mar 2021
11428 articles published since 01 Mar 2021
Olubadan Oba Rasheed Ladoja ya ce Bola Tinubu ya cancanci yin mulki na dogon lokaci, yana mai yabawa ayyukan gwamnatinsa da aikin hanyar Ibadan-Ijebu.
Jigon APC a Neja, Jonathan Vatsa ya goyi bayan Atiku kan tallafin man fetur, yana cewa cire shi ya ƙara jefa ’yan Najeriya cikin matsanancin wahala.
Tsohon babban Muftin Syria Ahmad Hassoun ya samu hukuncin daurin rai da rai kan laifukan yakin basasar kasar, ciki har da tunzura kisa da kare ayyukan sojoji.
Sama da malaman Musulunci 500 daga Arewa 19 da Abuja sun bayyana goyon bayan sake zaben Bola Tinubu a 2027, tare da yaba wa gwamnati kan tsaro da ci gaba.
Kenneth Okonkwo ya ce shirin Atiku na rage farashin man fetur idan ya lashe zaɓen 2027 ba zai koma tsohon tsarin tallafi ba, zai dogara kan matatun cikin gida.
’Yan Najeriya sun nemi kamfanonin siminti su yi bayanin tsadar kayan ginin, masana suka ce farashin buhu mai kilo 50 ya kamata ya kasance tsakanin N7,000 da N8,000.
Atiku Abubakar ya ce zai dawo da tallafin mai da ya yi niyya ga ’yan Najeriya, yana zargin gwamnatin Tinubu da ci gaba da ba dillalan man fetur rangwamen haraji.
Farfesa Pat Utomi ya ce da Najeriya ta zama wata ƙasa da Umaru Musa Yar’Adua bai rasu ba, yana mai bayyana marigayin a matsayin ɗan kishin ƙasa na gaskiya.
Gwamnatin Neja ta yi Allah-wadai da sace masu ibada a Masallacin Kpenya yayin sallar Juma’a, inda Gwamna Bago ya umarci jami’an tsaro su ceto wadanda aka sace.
Ahmad Yusuf
Samu kari