Ahmad Yusuf
11429 articles published since 01 Mar 2021
11429 articles published since 01 Mar 2021
China ta yi alkawarin bai wa Najeriya tallafin yuan miliyan 200, sama da N40bn, domin ayyukan ci gaba da kuma karfafa hadin gwiwar kasashen biyu.
Ma’aikatar Kudi ta ce rashin bayanan NNPCL da NUPRC ya hana ta amsa tambayoyin NEITI kan biliyoyin daloli, ciki har da bashin dala biliyan 3 da kudaden NLNG.
Jami’ar Jihar Abia ta dakatar da Farfesa Nnamdi Nwaeze kan wani rubutun Facebook da ya yi ikirarin cewa farfesoshi a jami’ar suna samun kasa da N400,000 a wata.
Sunday Dare ya mayar da martani kan rahoton Amurka da ya soki harkokin kudin Najeriya, ya ce rahoton bai tantance gyare gyaren da gwamnatin Tinubu ke yi ba.
Kungiyar matasan Arewa ta soki Kwankwaso kan kalamansa game da Sheikh Sani Yahaya Jingir, tare da bayyana goyon bayanta ga tikitin Tinubu da Shettima a 2027.
Sojojin Najeriya sun kara zafafa hare-hare kan ‘yan ta’adda a Katsina da Zamfara karkashin Operation CLEAN SWEEP IV domin tarwatsa kungiyoyin ta’addanci.
Firaministan Indiya Narendra Modi ya gayyaci Shugaba Bola Tinubu zuwa taron BRICS na Satumba 2026 a New Delhi, yayin da kasashen biyu ke kara karfafa hadin gwiwa.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Hukumar NAHCON ta amince da Air Peace, Flynas, Max Air, Saudi Air da UMZA Aviation Services domin jigilar mahajjatan Najeriya a aikin Hajjin 2027.
Ahmad Yusuf
Samu kari