Ahmad Yusuf
10424 articles published since 01 Mar 2021
10424 articles published since 01 Mar 2021
Bayanai na ci gaba da fitowa kan shirin da aka yi domin kifar da gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, bincike ya nuna yadda aka sayo motoci 32.
Kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa ya tabbatar da cewa jihohi 11 sun amince da dokar soke karbar haraji a hannu, tare da rage kananun harajin da ake karba.
Jagoran NNPP na kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa abin da ya shiga tsakaninsa da Sanata Hamisu Musa sabani ke amma bai taba cin amanarsa ba.
Kwamishinan yada labarai na Kano, Ibrahim Waiya ya ce labarin da ake yadawa cewa ayyukan gwamnatin Kano ya tsaya cak saboda boren wasu kwamishinoni ba gaskiya ba ne.
Sanatan Edo ta Kudu, Adams Oshiomhole ya bayyana cewa yan Najeriya sun fara ganin tasirin tsare-tsaren gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, abinci ya yi araha.
Hukumomin kasar Colombia sun tabbatar da cewa duk mutanen da ke cikin jirgin Satena da ya bata jiya Laraba, sun mutu a hatsarin da ya rutsa da su.
Shugabar hukumar NIDCOM, Abike Dabiri-Erewata ce jami'an gwamnatin kasar Turkiyya sun yi mamakin yadda tuntuben Tinubu ya dauki hankali a Najeriya.
Sanata Ali Ndume ya soki mutanen da ke kewaye da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce sun kange shi daga fahimtar asalin abin da ke faruwa a Najeriya.
Wata kungiyar magoya bayan Shugaba Tinubu da ke tallata manufofinsa ta bayyana dawowar gwamnan Kano APC a matsayin wani karin karfi da jam'iyya mai mulki.
Ahmad Yusuf
Samu kari