Ahmad Yusuf
11449 articles published since 01 Mar 2021
11449 articles published since 01 Mar 2021
Babban limamin coci, Bishof Oyedepo ya ce mabiyan cocinsa suna da wani karfi na tunkarar dunw ata barazana, ya bukaci su daina jin tsoron masu garkuwa.
Yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen tunkarar babban zabe mai zuwa, mun tattaro muku jihohin Arewa biyar da zabensu zai dauki hankali saboda wasu dalilai a 2027.
An tabbatat da mutuwar tsohon dan wasan gaba na kungiyar Super Eagles ta Najeriya, Mike Eneramo yayin da ya fito atisayen motsa jiki a jihar Kaduna.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da nadin Muttaqha Darma a matsayin sabon ministan harkokin gidaje na tarayya bayan nadin da Bola Tinubu ya masa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Mutum 12 daga cikin wadanda yan Boko Haram suka yi garkuwa da su a jihar Borno sun kubuta sakamakon ruwan wutar da dakarun sojoji suka yi kan 'yan ta'addan.
Shugaban hukumar INEC, Farfesa Joash Amupitan ya bayyana cewa Allah ya ba shi tabbacin zai taimaka masa tun kafin ya karbi wannan mukami da aka ba shi.
Bisa ga tsarin zaben 2027, jam'iyyar ADC na fuskantar babbam kalubale na rashin shiga zabe matukar kotuk koli ta yi jinkirim yanke hukunci kan karar da ke gabanta.
Dele Momodu ya ja hankalin matasan Najeriya kan shiga harkokin siyasa, ya ce lokaci ya yi da za su yi aiki tukuri domin gina tubali mai karfi a siyasa.
Ahmad Yusuf
Samu kari