Ahmad Yusuf
10793 articles published since 01 Mar 2021
10793 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Attahiru Bafarawa ya ce babu hannunsa a daukar nauyin ta'addanci, ya ce zargin da Bello Turji ya yi a kansa ba gaskiya ba ne.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani matashi, Laminde Boka ya hallaka mutane ukuda ke jiran lokacin fara salla da Asubahi a wani masallaci a birnin Abuja.
Hadimjn gwamnan Filato kan harkokin siyasa, Istifanus Nwansat ya tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang ya yanke shawarar sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Rundunar sojojin kaa da hadin guiwar sojojin sama da yan sanda sun ceto uku daga cikin mutane biyar da yan bindiga suka sace a yankin Gwarzo, Kano.
Jam'iyar APC reshen jihar Zamfara ta bayyana cewa abubuwan da Bello Turji ya fada sun nuna karara cewa Bello Matawalle ba shi da alaka da 'yan bindiga.
Tsohon jakadan Najeriya a kasar China, Sheikh Uthman AbdulAzeez, ya riga mu gidan gaskiya, Gwamna AbdulRahman AbdulRazak na jihar Kwara ya yi ta'aziyya.
Gwamnatin tarayya ta bude shirin YouthCred wanda aka samar domin bai wa matasa masu aikin yi bashin kudi, an kaddamar da shirin ga kowane matashi.
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa, EFCC ta bayyana cewa har yanzu Abubakar Malami bai cika sharuddan da aka gindaya masa lokacin da aka ba da belinsa ba.
Hukumar Alhazan Najeriya watau NAHCON ta sanar da bude shafin daukar malaman lafiya da za su yi aikin hula da lafiyar mahajjata a aikin hajjin 2026.
Ahmad Yusuf
Samu kari