Ahmad Yusuf
11446 articles published since 01 Mar 2021
11446 articles published since 01 Mar 2021
Dan tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha ya rasa tikitin takarar gwamnan PDP a Kano bayan kammala zaben fitar da gwani, Muhammad Dalhatu ya ci nasara.
Jam'iyyar ADC reshen jihar Sakkwato ta bayyana tsohon mataimakin shugaban kasa, alhaji Atiku Abubakar a matsayin wanda ya samu nasara a zaben fitar da gwani.
Ma'aiatar harkokin cikin gida ta bukaci daukacin musulmin Najeriya su sa kasar a addu'a a wannan lokaci na ibada, tana mai tunatar da su muhimmancin taimakon juna.
Hukumar INEC ta shigar da kara gaban kotun daukaka kara tana neman a jingine hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke na soke wani bangaren jadawalin zaben 2027.
Hon. Mustapha Dawaki, tsohon shugaban ma'aikatan shugaban APC na kasa ya sauya sheka zuwa NDC a Kano, Sanara Rabiu Kwankwaso ya tarbe shi a gidansa.
Masanin harkokin jama'a, Jide Ojo ya kwatanta zaben fitar da gwanin APC da jadin sarauta, yana mai cewa babu wani fafatawa mai zafi tsakanin Tinubu da Osifor.
Ministan Lafiya, Muhammad Ali Pate ya bayyana cewa nasarorin da Shugaba Tinubu ya samu kadai sun isa su ba shi damar zarcewa zuwa wa'adi na biyu a zaben 2027.
Gwamnatin Katsina ta ce an dade da dakatar da Nura Garwa daga mukaminsa na hadimin Gwamna Dikko Radda, ana zarginsa da alaka da wata kungiyar masu garkuwa.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya yi ikirarin cewa zaben fitar da gwanin APC na nuna har yanzu talakawan Najeriya na tare da shugaban kasa, Bola Tinubu.
Ahmad Yusuf
Samu kari