Ahmad Yusuf
11433 articles published since 01 Mar 2021
11433 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon shugaban kamfanin NNPCL, Malam Mele Kyari ya musamta kin amsa gayyatar kwamitin majlisar dattawa kan binciken da suke yi kan badakalar kudi.
Jagoran NDC na kasa, Sanata Dickson ya bayyana cewa babu wanda ya fi shi cancantar zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar, ya gargadi Obidient da Kwankwasiyya.
Jam'iyyar APC ta yi ikirarin cewa har yanzu tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami dan jam'iyyar ne bisa tsarin hukumar INEC, duk da ya koma PDP.
Hukumar Kwalejin Kimiyyar Lafiya da Fasaha ta jihar Ebonyi ta tabbatar da harin da wasu miyagu suka kai dakin kwanan dalibai mata, ta ce an jikkata mata tara.
Shugaban EFCC na kasa, Ola Olukoyede ya ce kudin da wasu yan takara ke kashewa wajen neman mulki na taimaka wa wajen karuwar cin hanci da rashawa.
Rundunar yan sanda ta fura dakaru zuwa yankin da aka samu rahoton tashin bam a kan titin Anka domin bincike wurin da kuma gabbatar da zaman lafiya.
Rahotanni sun nuna cewa malamin ya sa kayn yan bindiga ne domin fadakarwa a wani wasan kwaikwayo da aka saba shiryawa a makarantar a jihar Legas.
Rundunar yan sanda ta ce jami'an tsaro sun kai dauki a kan lokaci kum sun yi nasarar hallaka dan bindiga daya tre da fatattake maharan a jihar Kogi.
Rundunar yan sandan jihar Zamfara ta bayyana cewa dakarun hadin gwiwa sun tura yan bindiga 6 zuwa lahira a yankin karamar hukumar Maru ranar Talata.
Ahmad Yusuf
Samu kari