Ahmad Yusuf
11489 articles published since 01 Mar 2021
11489 articles published since 01 Mar 2021
Majalisar dattawa ta ce wanda ake cikin bidiyon da ake abubuwan da ba su dace ba, ba sanata mai ci ba ne kuma ofishin da suke ciki ba na Majalisa ba ne.
Tsohon shugaban ƙasar Uruguay, José Mujica watau Pepe, wanda ake wa laƙabi da shugaban ƙasa mafi talauci a duniya ya mutu yana da shekara 89 a duniya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta sanya ranar 20 ga watan Mayu, 2025 a matsayin ranar da za ta yi hukunci a shari'ar fitacciyar ƴar TikTok, Murja Kunya.
Wata yar jarida, Mrs. Bukola Agbakaizu ta faɗi ta mutu a gidan talabijin na jihar Ogun tana dab da jarɓar aikin yamma, an ce tana fama da hawan jini.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan ta'addan ISWAP sun sake kai hari sansanin sojojin Najeriya a jihar Borno, gwarazan sojoji 5 sun rasa rayukansu, an jikkata 6.
Wasu mahara da ake kyautata zaton ƴan bindiga ne sun sace shugaban APC na gunduma ta 5 Ifon a ƙaramar hukumar Ose ta jihar Ondo, sun nemi fansar N100m.
Gwamnan Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana cewa a yanzu bai san yadda yanayi zai yi da shi ba, ko zama a PDP ko kuma zai sauya sheka zuwa APC mai mulki.
Sanatocin Kebbi guda uku, Adamu Aliero (Kebbi ta Tsakiya), Yahaya Abdullahi (Kebbi ta Arewa), da Garba Maidoki (Kebbi ta Kudu) sun sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Jam'iyyar APC ta jihar Kebbi ta kama hanyar faɗawa rikici yayin da ake shirye-shiryen karaɓar sanatocin PDP uku, an dakatar da shugabanni da kusoshi a yankin Koko.
Ahmad Yusuf
Samu kari