Ahmad Yusuf
11489 articles published since 01 Mar 2021
11489 articles published since 01 Mar 2021
Maganar da jagoran NNPP na ƙasa, Rabiu Kwankwaso ya yi kan masu barin Kwankwasiyya ba ta yi wa tsagin Major Agɓo daɗi ba, ya maida masa da martani.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana cewa jam'iyyun siyasa kamar APC da PDP ba su da bambanci domin duk manufarsu ɗaya a siyasar Najeriya.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ƴan Najeriya su ga canji a shekaru biyu da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi a kan karagar mulki.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyarar kwanaki biyu jihar Katsina a makon da ya gabata, ana ganin abubuwan ya yi wata dabara ce ta fara shirin zaɓen 2027.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya jagoranci kaddamar da fara jigilar mahajjata daga Najeriya zuwa ƙasar Saudiyya, jirgin farko ya tashi a Imo.
Yan sanda sun tabbatar da kisan mutane a wani mummunan hari da yan ta'addan IPOB suka kai kan matafiya a titin Okigwe-Owerri da ke jihar Imo ranar Alhamis.
Jam'iyyar APC ta samu karuwa a jihar Anambra da tsohon kwamishina, Hon. Bonaventure Enemali ya sauya sheƙa daga APGA, ya ce yana tare da Bola Tinubu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai ɗauki matakai masu tsauri don jefa ƴan kasa cikin ƙunci ba sai don samun ci gaba mai ɗorewa a Najeriya.
Hukumar EFCC ta sha alwashin ci gaba da binciken ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle kan zargin sama da faɗi da dukiyar ƴan kasa lokacik yana gwamna.
Ahmad Yusuf
Samu kari