ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
Lionel Messi ya yi magana bayan Argentina ta sha kashi a hannun Spain a wasan ƙarshe na Kofin Duniya na 2026, yana bayyana raɗadin rashin nasarar.
Mun tattaro maku jerin tarihin Lionel Messi da za a dade ba a karya ba a Barcelona da kasar Argentina. Babu ‘Dan wasa mai adadin kwallaye a raga a La-liga.
Tsohon kyaftin din Super Eagles, John Mikel Obi, ya samu mukami a Gwamnatin Tarayya. ‘Dan wasan na Stoke City ya ce ya ji dadin wannan mukamin da aka ba sa.
A jiya kwantiragin Sergio Ramos ya kare, Tauraro ya yi ban-kwana da Santiago Bernabeau. ‘Dan wasan bayan zai tashi daga kungiyar da ya yi shekara 16 yana wasa.
Jaridar The Cable ta ce John Mikel Obi ya kai wa Gwamna Yahaya Bello ziyara a gidansa da ke Abuja. Tsohon ‘Dan wasan na Chelsea ya ce shi yana tare da Bello.
Zinedine Zidane bai ga ta zama ba, zai tattara komatsansa daga Real Madrid. Zidane ya zabi ya sake yin murabus daga Real bayan ya tashi babu kofi ko daya.
Tawsgar ƙungiyar ƙwallon Ƙafa ta Atletico Madrid ta lashe gasar laliga ta ƙasa Spain bayan samun nasara akan takwarar ta Real Valladolid har gida da ci 2-1.
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa ya bayyana cewa mai yiwuwa ya bar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars a watan Yuni, yayinda ya jinjina wa Ali Rabiu.
Marcelo Jr. wanda ya cika shekara 33 ya na ganin ta kansa a Real Madrid har ya yi wa Zidane gardama. Hakan ya jawo aka cire ‘Dan kwallon daga cikin ‘Yan wasa.
Sanannen abu ne cewa Ahmed Musa na ɗaya daga cikin yan wasan Najeriya masu arziki duba da kuɗin da ɗan wasan gaban ya samu tun lokacin da ya fara harkar ƙwallo.
Wasanni
Samu kari