Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya tabo batun lokacin kawo karshen yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce za a iya kawo karshen yakin da yarjejeniya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya tabo batun lokacin kawo karshen yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce za a iya kawo karshen yakin da yarjejeniya.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
A Ranar Alhamis, Dan wasa Luis Suarez ya bayyana wulakancin da ya sha har ya sharba kuka a Barcelona. Suarez ya fallasa yadda aka yi masa korar kare a Satumba.
Babban kociyan kungiyar Super Eagles, Gernot Rohr, ya ce 'yan wasan suna cikin yanayi mai kyau duk da ya ki bayyana sunansu; "ba zan bayyana sunayensu ba duk da
Za ku ji cewa Manchester Utd ta yi ta saye ‘Yan wasa 4 jiya. ‘Yan kwallon da aka saya su ne: Edinson Cavani, Alex Telles, Facundo Pellistri da Amad Diallo.
Lionel Messi ya soki Barcelona a takardar da ya aikawa Suarez dazu. Bisa dukkan alamu Lionel Messi bai ji dadin yadda Luis Suarez ya tashi daga Barcelona ba.
Luis Suarez ya bar Barcelona, ya koma Kungiyar Atletico Madrid. ‘Dan wasan mai shekara 33 ya bar Barcelona da kwallaye 198, hakan ya sa ya zama na 2 a tarihin.
Yayin da ‘Dan wasan Real, Jovic ya huro wuta sai ya tashi daga Madrid, shi kuma Suarez zai koma kungiyar Abokan hamayya bayan zuwan Ronald Koeman Barcelona.
Mbappe, dan wasan gaba a kungiyar PSG da kasar Faransa, yana shirin girgiza duniyar kwallon kafa bayan ya nuna alamun cewa zai koma kungiyar Manchester United k
Za ku ji ‘Yan kwallon da su shiga littafin tarihin zura kwallo a zare. Akwai Ronaldo, Pele, har da su Didier Drogba, Robbie Keane, Neymar Jr., Zlatan Ibramovich
Dan wasan kwallon kafa na jihar Osun, da aka bayyana sunan shi da Damilola, ya fadi ya mutu, a daidai lokacin da yake buga kwallo a fili a yankin Ido dake jihar
Wasanni
Samu kari