Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Bola Tinubu ya yi magana a kan barin APC kan zaben tsaida gwani. Hakan na zuwa ne bayan Abdulmumin Jibrin ya ce zai sauya-sheka a lokacin da yake tare da Tinubu
Gwamnan Kano ya shiga takarar Sanata a Najeriya. Kujerar Maliya ta na yawo a iska, Dr. Abdullahi Ganduje zai nemi zaama Sanatan Arewacin jihar Kano a 2023.
Gwamna Badaru na jihar Jigawa ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari na kwana da tashi da talaka a ransa kuma yana shugabanci cike da tsoron Allah.
Ministan sufuri kuma mai son zama shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar APC, Rotimi Amaechi ya roki wakilan jam'iyyar da su zabe shi a matsayin dan takara.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya umarci sakatariyar jam’iyyar APC ta jihar Kano da ta warware korafe-korafen da ya tilasta wa Abdulmumin Jibrin Kofa sauya sheka.
Mataimaki na musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari a fannin yada labarai da sadarwa mai dogaro da fasahar zamani, Bashir Ahmad, ya siya fom din takara.
Tsohon Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kano, Alhassan Rurum, ya fice daga jam'iyyar All Progressive Congress, APC. Rurum, wanda a yanzu shine ke wakiltan mazaba
Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya dauki mataimakinsa a matsayin ‘Dan takarar APC a 2023. Nasir Gawuna shi ne wanda ake tunanin zai rikewa APC tuta.
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, INEC, Farfesa Mahmud Yakubu, ya ce ba zai yuwu ya nemi takarar shugaban ƙasa ba, ya maida hankali kan shirya zaɓe
Siyasa
Samu kari