Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Babban jigon APC na kasa, Asiwaju Bola Tinubu, ya saka baki domin magance rikicin siyasa tsakanin Abdulmumin Jibrin da manyan masu ruwa da tsaki a mazabarsa.
Hukumar INEC mai zaman kanta, ba za ta ba wasu damar shiga zaben 2023 ba. INEC ba za ta kyale jam’iyyun siyasa tsaida ‘Yan takara ba saboda rashin rajista.
Shugaban majalisar kungiyoyin kamfen dan takaran shugaban kasa, Bola Tinubu, Hanarabul Abdulmumini Jibrin ya sanar da fitarsa daga jam'iyyar All Progressives.
Adamu Garba II, matashin nan da yake harin shugaban kasa ya bayyana hanyar da gwamnatinsa za ta bi, domin gyara sha’anin ilmi, ya kawowa iyaye sauki a Najeriya.
Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi ya bayyana cewa ya gano alamun motsin Buhari na nuni da yankin da yake son wanda zai gaje shi ya fito karkashin inuwar APC.
Alhaji Sani Sha’aban, wani dan takarar gwamna a Jihar Kaduna karkashin jam’iyyar APC ya nuna rashin amincewarsa da dan takarar gwamnan da Nasir El-Rufai, gwamna
Fatima Abdullahi, tsohuwar matar shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu, ta siya fom din takarar gwamnan Jihar Nasarawa. Za ta tsaya takarar ne don a y
Sabbin bayannai sun bayyana dangane da dalilin da yasa Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ya zabi Sanata Uba Sani (APC, Kaduna Central) a matsayin wanda ya ke son a
Tsohon kakakin majalisar wakilatai na tarayya, Dimeji Bankole, ya shiga jerin wadanda suka siya fom din takarar shugaban kasa a zaben 2023 karkashi jam'iyyar AP
Siyasa
Samu kari