Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Kungiyar Kwankwasiyya ta yi martani kan cewa Malam Ibrahim Shekarau ya ce Rabiu Kwankwaso ya ce Rabiu Kwankwaso na yi wa Bola Tinubu aiki a boye.
Akwai rabuwar kai tsakanin jagororin APC a kan wanda zai yi takarar mataimakin shugaban kasa. An huro wuta Tinubu ya ba Ministan Buhari takarar Mataimakinsa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP Engr Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi alkawarin magance matsalar rashin tsaro da samar da ingantaccen ilimi a kasar idan
Wata kungiyar fusatattun 'yan takara a jam'iyyar APC a zaben fidda gwani na jam'iyyar da aka yi a jihar Yobe suna barazanar maka jam'iyyar a kotu idan ta gaza.
Shugaban majalisar malamai ta Jama'atu Izalatil Bidi'ah Wa Ikamatis sunnah ta Najeriya, Sheikh Muhammad Sani Jingir, duk wani deliget da ya siyarda kuri'unsu.
Shugaban kwamitin NPC, Janar Abdulsalami Abubakar (mai ritaya) ya na tsoron a saye kuri’un mutane a 2023, ya ce idan aka yi haka, ba ayi adalci a zaben kasa.
Tsohon mataimakin gwamnan babban bankin Najeriya, Moghalu, ya tattara kayansa ya bar jam'iyyar ADC bayan gaza kai bantens a zaɓen fidda ɗan takarar shugaban ƙas
Tsohon Sanatan Najeriya, Dino Melaye ya jero abubuwa 3 da suka sa Alhaji Atiku Abubakar ya tserewa Asiwaju Bola Tinubu a siyasa, daga ciki har da koshin lafiya.
Za a ji cewa majiya mai karfi ta bayyana cewa tsohon gwamnan jihar Borno, Sanata Kashim Shettima ake tunanin Bola Ahmed Tinubu zai zaba su yi takara a tare.
Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar wakilai ta takwas, Shehu Sani, ya ce ya tambayi tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya zabi dan takarar shu
Siyasa
Samu kari