A kokarin shawo kan Iran ta sake komawa teburin tattaunawa, Amurka ta mika sabon tayi mai kunshi da sharuddan samar da zaman lafiya ga kasar Musulunci.
A kokarin shawo kan Iran ta sake komawa teburin tattaunawa, Amurka ta mika sabon tayi mai kunshi da sharuddan samar da zaman lafiya ga kasar Musulunci.
Shugaban tsagin jam'iyyar ADC na kasa, Nafiu Bala, ya yi zarge-zarge kan tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Shugaban kungiyar kwato ‘yancin ‘yan Niger Delta, Mujahid Asari Dokubo,ya bayyana cewa Kwankwaso, Obi da Atiku ba Zasu taba iya gogayya da Bola Ahmed Tinubu ba.
Labari ya iso mu cewa, an gudanar da zaben kananan hukumomi, amma jam'iyyar PDP ta tafi kotu, ta sa an soke zaben kamar yadda rahotoanni suka bayyana a yau.
Rikici ya kunno kai tsakaniin mambobin kungiyar kiristocin arewacin Najeriya da suka raba jiha da Tinubu. Yanzu kuma sun sake karo da juna kan wanda zasu zaba.
Da ya zauna da shugabannin kungiyar S7-4-BATS-2023 a Kaduna, Gwamnan Zamfara yace idan Bola Tinubu ya zama shugaban kasa, akwai damar mulki ya rika zagayawa.
Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Ibrahim Gambari, ya bayyana cewa Buhari yana da halasci kuma yana sakawa duk wanda yayi masa biyayya in dama ta samu.
Ana so a wargaza gaba daya kwamitin neman takarar Peter Obi bayan ganin cewa 'da takara da kujerun Shugabannin jam'iyya na kasa duk su na hannun 'Yan Kudu.
Ana tunanin Farfesa Charles Soludo ya ci kudin masu adawa da LP. Gwamnan jihar Anambra ya nesanta kan shi daga zargin da wasu magaya bayan Peter Obi ke yi masa.
Jam'iyyar hamayya ta Peoples Democratic Party, PDP, a jihar Nasarawa ta sha alwashin cewa za ta yi wa Gwamna Abdullahi Sule ritaya zuwa kasar Saudiyya a 2023.
Alhaji Isa Ashiru, dan takarar gwamna na jam'iyyar PDP, a jihar Kaduna yayi alkawarin dawo da daliban da suka janye daga makaranta saboda tsadar kudin makaranta
Siyasa
Samu kari