Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Tsofaffin kwamishinoni a karkashin gwamnatin tsohon Gwamna Okezie Ikpeazu na jihar Abia, sun sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC a jihar.
Arewa Think Tank ta gudanar da addu'o'i na musamman ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a Kaduna, ta ce shiyyar Arewa ba za ta iya dakatar da Tinubu a 2027 ba.
Shugabar matan jam'iyyar NNPP a Arewa maso Yamma, Aisha Ahmed Kaita ta bayyana dalilinta na yin murabus a mukaminta inda ta ce har yanzu ita mambar jami'yyar ce.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da naɗin ɗan Kwankwaso da kuma wasu mutum 3 a matsayin sababbin kwamishinonin da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya naɗa.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya yi karin haske kan rikicin siyasar da ke tsakaninsa da gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara.
Tsohon mataimakin sakataren yada labarai na jam'iyyar APC na kasa, Yekini Nabena, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu sai ya shekara takwas kan mulki.
Sanata Plang ya musanta raɗe-raɗin da ke yawo cewa majalisar dattawa na shirin tunɓuke Sanata Godswill Akpabio, ya ce babu wani abu mai kama da haka.
Aƙalla tsofaffin shugabannin kananan hukumomi takwas ne daga PDP a jihar Edo suka sauya sheka zuwa jami'yyar APC ana daf da gudanar da zabe a jihar.
Dakatacciyar shugabar matan jam'iyyar APC a jihar Kaduna, Maryam Suleiman, ta fito ta gayawa duniya cewa tana nan kan bakanta kan sukar Gwamna Uba Sani.
Siyasa
Samu kari