Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a zaɓen 2027 bayan gazawar tattaunawa da APC, a cewar wani makusancin Obi, Ibrahim Abdulkarim.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta yi wa 'yan Najeriya alkawarin cewa Shugaba Tinubu zai inganta komai a kasar kafin kammala wa'adinsa na mulki.
Jam'iyyar APC a Arewa maso Yamma ta gargadi jami'yyar PDP a jihar Zamfara kan zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya raba shinkafa ga 'yan bindiga.
Jam'iyyar APC a jihar Kaduna ta dakatar da shugabanr matan jam'iyyar, Maryam Suleiman kan goyon bayan Nasir El-Rufai a rikicinsa da Gwamna Uba Sani kan basuka.
Jam'iyyar APC karkashin jagorancin Abdullahi Umar Ganduje ta karbi sabbin tuba bayan tsohon Minista da kuma Sanatan PDP daga jihar Enugu sun koma jam'iyyar.
A jiya ne ana tsakiyar azumi aka ji Bashir El-Rufai ya aikawa Gwamna Uba Sani raddi a fili saboda zancen bashi. Bashir ya ce Uba Sani bai san inda ya sa gaba ba.
Babban jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Bode George, ya ba Shugaba Bola Ahmed Tinubu shawara kan hanyar da zai bi ya faranta ran 'yan Najeriya.
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta (INEC) ta bayyana cewa jam'iyyun siyasa 19 sun nuna sha'awar tsayar da ƴa takara a zaben gwamnan jihar Ondo.
A juya Jumu'a ne shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya cika shekara 72 a duniya, akwai wasu muhimman abubuwa da ya dace ku sani game da ɗan siyasar.
Ana ji ana gani aka dakatar da Abdul Ahmed Ningi daga majalisar dattawa. Kungiya ta ragargaji 'yan majalisan jihohin Arewa saboda juyawa takawaransu baya
Siyasa
Samu kari