Sanata Abdulaziz Yari ya ce duk wanda ke alkawarin dawo da tallafin fetur yana yaudarar ’yan Najeriya, yayin da yake mayar da martani kan alkawarin Atiku Abubakar.
Sanata Abdulaziz Yari ya ce duk wanda ke alkawarin dawo da tallafin fetur yana yaudarar ’yan Najeriya, yayin da yake mayar da martani kan alkawarin Atiku Abubakar.
Bashir el-Rufai ya caccaki ɗan’uwansa Bello kan sauya sheka zuwa ADC, yana zarginsa da fifita muradun kansa da kuma tambayar biyayyarsa ga iyali.
Tsohon sanatan Kogi ta Yamma, Dino Melaye ya bayyana cewa hadakar ADC na kara karfi a kowace rana kuma ta shirya ganin bayan APC a zaben 2027 mai zuwa.
Rahotannin sun tabbatar da cewa Goodluck Jonathan ya dage kan tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 duk da rashin goyon bayan matarsa, Patience Jonathan.
A labarin nan, za a ji yadda rikicin yan sandan da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi kamari, yayin da jagora a ADC ya ki zuwa ofishin yan sandan.
Jam'iyyar APC mai mulki ta karyata zargin da Aminu Tambuwal ya mata game da zaben 2027. APC ta ce Bola Tinubu ba shi da shirin rusa 'yan adawa sam sam.
Tsohon minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Adebayo Shittu ya fito fili ya bayyana kwadayinsa na neman takarar gwamnan jihar Oyo a karkashin jam'iyyar APC.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da kirar daya daga cikin masu taimakawa shugaban kasa, Fegho John Umunubo wanda ke aiki a ofishin Kashim Shettima.
Tsohon ministan wasanni a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Solomon Dalung, ya ba da tabbacin cewa jam'iyyar ADC ta shirya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa a jihar Ebonyi sun kafa kawance a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar ADC, inda suka bayyana shirinsu na hamɓarar da gwamnatin APC a 2027.
Jigon PDP a jihar Kogi, Usman Okai Austin ya bayyana cewa gwamnatin Bihari ba ta tsinanawa Arewa komai ba duk da shafe tsawon lokaci a kan madafun iko.
Siyasa
Samu kari