Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Tsohon gwamna, Aminu Waziri Tambuwal ya janye daga takarar kujerar Sanatan Sokoto ta Kudu a karkashin ADC domin bai wa tsohon kwamishinan kudi, Faruk Malami-Yabo.
Salihu Tanko Yakasai ya ce Rabi'u Musa Kwankwaso na da zaɓi uku a siyasa: shiga APC ƙarƙashin Ganduje, haɗa kai da Atiku ko ci gaba da zama a NNPP.
Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa ba shi da niyyar tsayawa takarar gwamnan Kano ko Sanata a 2027, yana mai cewa ya fi karkata ga hidimar jama'a.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa kuma madugun tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya tarbi wata tawagar tsofaffin sojoji da suka shigo tafiyar.
Jagoran NNPP na ƙasa kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ba shi da alaƙa da sanarwar da ke nuna yana shirin shiga haɗaka.
An yi ta rade-radin cewa Ministan Abuja, Barista Nyesom Wike zai yi takara da Bola Tinubu a 2027 inda ya fito fili ya ƙaryata labarin da cewa ba zai taba yin haka ba
Gwamnoni, shugabanni da dukkan masu ruwa da tsakin APC a Arewa maso Yamma sun amincw shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi tazarce a zaɓen 2027.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawa, Abba Moro ya ce ƴan siyasar da ke sauya sheka daga PDP zuwa APC suna yin haka ne domin neman yafiya ta siyasa.
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Legas na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Abdul-Azeez Adeniran, ya bayyana cewa babu wanda ya isa ya hana tazarcen Bola Tinubu a 2027.
Mai fafutukar siyasa, Theo Agada, ya bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya sauke ministar al'adu da kirkire-kirkire, Hannatu Musa Musawa daga muƙaminta.
Siyasa
Samu kari