Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
A wannan labarin, KNIYA ta bukaci Sanata Barau Jibrin ya tsaya takarar gwamna a 2027, tana mai cewa yana da nagarta da hangen nesa don dawo da martabar Kano.
A wannan labarin, za ku ji cewa APC ta karyata ikirarin Atiku cewa ‘ya’yanta na cikin hadakar jam’iyyu da ke shirin kifar da Tinubu a 2027, ta ce siyasar ruɗu ce.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta tanadi hukunci kan shari'o'in da ke neman tsige gwamnan Edo. PDP na kalubalantar nasarar APC, inda ta ce akwai kuskure a zaben.
Tsohon mataimakin shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya yi magana kan zaben 2027 da ake shirin kifar da Bola Tinubu inda ya ce har da jam'iyyar APC.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar APC, Felix Morka, ya kare jam'iyyar kan shirin maida Najeriya karkashin jam'iyya daya. Ya ce ko kadan va gaskiya ba ne.
'Yan majalisar NNPP guda biyu sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC a zauren majalisar. Hakan na zuwa ne bayan Kwankwaso ya gargadi masu sauya sheka zuwa APC.
Ana yawan samun matsala tsakanin gwamnoni da mataimakansu wanda yana farawa ne daga zargi na rashin biyayya, shisshigi daga wasu ‘yan siyasa, ko rauni.
Tsohon kwamishinan matasa kuma ɗan takarar gwamnan LP a zaɓen 2023, Udengs Eradiri ya shawarci gwamnan Bayelsa da Sanata Dickson su koma jam'iyyar APC.
A wannan labarin, za ku ji cewa sabuwar barazana daga Kudu maso Gabas ta kunno cikin PDP, yayin da jagororin yankin suka yi barazanar ficewa daga cikinta.
Siyasa
Samu kari