Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Jam'iyyar APC ta fara fitar da sunayen wadanda za su tsaya mata takara a kujerun Majalisar tarayya, inda wasu fitattun yan majalisa duka rasa damar tazarce.
Rt. Hon. Alhassan Doguwa ya ce ba sa jin tsoron kowa ya shiga APC, yana mai jaddada cewa Kano da Najeriya duk tafiyar Ganduje ce a siyasa kuma dole a bi shi.
Tsagin NNPP ya nemi gafarar shugaban kasa Bola Tinubu, Abdullahi Ganduje da dukkan 'yan APC kan kalaman da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi kan sauya sheka.
Atiku Abubakar ya yi wa Peter Obi tayin zama mataimakinsa a zaben 2027 a shirin hadakar 'yan adawa domin kayar da APC da Bola Tinubu. Za su iya komawa ADC.
Mataimakiyar kakakin Majalisar Dokokin jihar Edo, Misis Maria Oligbi-Edeko ta ajiye kujerarta, ta ce ta yi murabus ne saboda a yi wa kowa adalci.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi ya ce haɗakar da ya shiga manufarta ta dawo da mulkin adalci, ta yaƙi yunkuwa da talauci.
Sunday Umeha, dan majalisar wakilai daga LP ya koma APC a Enugu, tare da fiye da mambobi 1,000; ya ce yana son hada kai da gwamnati mai mulki don ci gaban jama’a.
Tanko Yakasai ya ce Bola Tinubu zai samu rinjaye a zaɓen 2027, saboda goyon bayan gwamnoni da ministoci, Arewa kuma ba ta fitar da matsaya ba tukuna.
Sanata Abubakar Bukola Saraki ya ce 'yan Najeriya ba su goyi bayansa ba a lokacin da yake fafatawa da Buhari a majalisa saboda cin bashi ba tare da tsari ba.
Salihu Tanko Yakasai ya ce Rabi'u Musa Kwankwaso na da zaɓi uku a siyasa: shiga APC ƙarƙashin Ganduje, haɗa kai da Atiku ko ci gaba da zama a NNPP.
Siyasa
Samu kari