Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Kungiyar Kwankwasiyya ta yi martani kan cewa Malam Ibrahim Shekarau ya ce Rabiu Kwankwaso ya ce Rabiu Kwankwaso na yi wa Bola Tinubu aiki a boye.
Kungiyar gwamnonin jam'iyyar APC ta yi matsaya kan takarar Shugaba Bola Tinubu a zaben. Gwamnonin sun amince da Tinubu a matsayin dan takarar jam'iyyar.
Dan takarar shugaban kasa a 2023 a jam'iyyar SDP, Adewole Adebayo ya ce suna tattauna batun kayar da Bola Tinubu a sirrance. Ya yaba da yanayin siyasar Peter Obi.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Adewole Adebayo ya bayyana cewa ba zai janye wa Atiku Abubakar takara ba ko da ya yanke shawarar sauyaa sheka zuwa SDP.
Yayin da siyasar 2027 ke ƙara kankama, wasu manyan Arewa ƙarƙashin kungiyar Northern Bridge Builders Forum, sun ce Shugaba Bola Tinubu ne zaɓinsu a 2027.
Shugabannin APC a jihohin Arewa ta Tsakiya guda shida sun amince da tazarcen Bola Tinubu a wani taro da suka yi a Abuja. Adbullahi Ganduje ya yabawa Tinubu.
Za a ji yadda hadakar Atiku Abubakar ta karyata rahotannin cewa ta zabi jam’iyyar ADC don zaben 2027, ta kuma nesanta kanta daga jita-jitar ba Salihu Lukman mukami.
Jam'iyyar ADC da aka ce Atiku Abubakar, Peter Obi da Nasir El-Rufa'i za su hadu a cikinta za ta yi taron gaggawa domin fitar da matsaya kan hadakar yan adawa a 2027.
Za a ji cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya kwantar da hankalin magoya baya da ke cikin fargabar zai iya sauya sheka zuwa APC kamar wasu manyan PDP.
A wata hira, APC ta bakin Sakataren yada labaran jam'iyyar a Kano, Ahmed S. Aruwa ta fadi dalilin adawa da sauya shekar Rabi'u Musa Kwankwaso daga jam'iyyar NNPP.
Siyasa
Samu kari