Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyun adawa a Najeriya sun bayyana rashin amincewa da batun da shugaban hukumar INEC ya yi game da babban zaben 2027.
Atiku Abubakar ya yi wa Peter Obi tayin zama mataimakinsa a zaben 2027 a shirin hadakar 'yan adawa domin kayar da APC da Bola Tinubu. Za su iya komawa ADC.
Mataimakiyar kakakin Majalisar Dokokin jihar Edo, Misis Maria Oligbi-Edeko ta ajiye kujerarta, ta ce ta yi murabus ne saboda a yi wa kowa adalci.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi ya ce haɗakar da ya shiga manufarta ta dawo da mulkin adalci, ta yaƙi yunkuwa da talauci.
Sunday Umeha, dan majalisar wakilai daga LP ya koma APC a Enugu, tare da fiye da mambobi 1,000; ya ce yana son hada kai da gwamnati mai mulki don ci gaban jama’a.
Tanko Yakasai ya ce Bola Tinubu zai samu rinjaye a zaɓen 2027, saboda goyon bayan gwamnoni da ministoci, Arewa kuma ba ta fitar da matsaya ba tukuna.
Sanata Abubakar Bukola Saraki ya ce 'yan Najeriya ba su goyi bayansa ba a lokacin da yake fafatawa da Buhari a majalisa saboda cin bashi ba tare da tsari ba.
Salihu Tanko Yakasai ya ce Rabi'u Musa Kwankwaso na da zaɓi uku a siyasa: shiga APC ƙarƙashin Ganduje, haɗa kai da Atiku ko ci gaba da zama a NNPP.
Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa ba shi da niyyar tsayawa takarar gwamnan Kano ko Sanata a 2027, yana mai cewa ya fi karkata ga hidimar jama'a.
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa kuma madugun tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya tarbi wata tawagar tsofaffin sojoji da suka shigo tafiyar.
Siyasa
Samu kari