Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo ya bayyana shirinsa na tabbatat da zaman lafiya da tsaro, ya ce gwamnatinsa ba za ta sassauta wa yan ta'adda ba.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo ya bayyana shirinsa na tabbatat da zaman lafiya da tsaro, ya ce gwamnatinsa ba za ta sassauta wa yan ta'adda ba.
Shugaban jam'iyyar LP na Gombe, Usman Kalala, ya yi murabus ya koma PDP tare da Shehu Durbi da magoya bayansu, yana mai goyon bayan takarar Pantami.
Rikicin da ya kunno kai a tsakanin jam'iyyun adawa a Majalisar Wakilai na dab da zuwa karshe bayan Shugabanta, Rt. Hon Tajudeen Abbas ya tsoma baki a lamarin.
Kungiyar Dattawan Arewa, ACF ta bayyana matsayarta kan zaben 2027 inda ta ce ba za ta nuna bangaren da ta ke yi ba game da zaben da ke tafe a Najeriya.
Tsohon sanata Ehigie Uzamera ya fice daga jam’iyyar PDP a Edo, yana cewa matakin ya biyo bayan bukatarsa ta ci gaba da hidimtawa jama’a cikin sabuwar jam’iyya.
Rahotanni sun nuna cewa shugaban ADC na kasa, Sanata David Mark na jagorantar wani taro da sauran jagororin jam'iyyar domin ci gaba da shirye shiryen 2027.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya nuna cewa mutanen jihar Kano da Arewacin Najeriya za su sake zaben Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya bayyana cewa babu waani abin damuwa game da shirye shiryen gangamin jam'iyyar PDP na kasa da za a yi a birnin Landan.
Paul Ibe, hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci Tinubu ya tsige Uche Nnaji daga matsayin Ministan Kimiyya da Fasaha.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Sanata Adams Oshiomhole, ya ja kunnen tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan yin takarar a babban zaben shekarar 2027.
Jandor ya gargadi tsohon shugaban ƙasa Jonathan da kada ya tsaya takara a 2027, ya ce Tinubu ya kware a siyasa kuma zai kayar da shi cikin sauƙi idan suka fafata.
Siyasa
Samu kari