Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo ya bayyana shirinsa na tabbatat da zaman lafiya da tsaro, ya ce gwamnatinsa ba za ta sassauta wa yan ta'adda ba.
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo ya bayyana shirinsa na tabbatat da zaman lafiya da tsaro, ya ce gwamnatinsa ba za ta sassauta wa yan ta'adda ba.
Shugaban jam'iyyar LP na Gombe, Usman Kalala, ya yi murabus ya koma PDP tare da Shehu Durbi da magoya bayansu, yana mai goyon bayan takarar Pantami.
Matasa na jam'iyyar APC a jihar Oyo sun gudanar da tattaki a Ibadan don nuna goyon baya ga Shugaba Bola Tinubu da shirin Renewed Hope kafin zaben 2027.
Atiku Abubakar ya soki Shugaba Bola Tinubu kan ziyararsa zuwa jihar Filato, yana cewa shugaban ya fi son shagali da manyan jam’iyyarsa fiye da tausaya wa jama’a.
Bayan yada jita-jitar Rabiu Musa Kwankwaso zai koma APC, tsohon gwamnan ya jaddada cewa sauya shekar sa zai kasance da sharudda, ciki har da samun mukamai.
Gwamnatin jihar Kano ta biya tsofaffin kansilolin jihar hankokinsu da suka kai Naira biliyan 5.6. Kansilolin sun gana da Sanata Barau a Abuja ranar Juma'a.
Tsohon kakakin shugaban kasa, Malam Garba Shehu ya bayyana cewa Jonathan ya yi wa Buhari karya ne domin ya samu karbuwa wurin yan Najeriya a 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi shekara biyu a kan mulkin Najeriya. Ana ganin wasu 'yan Arewa na iya mara masa baya don yin tazarce a zaben shekarar 2027.
Yayin da Najeriya ta cika shekaru 65 da samun ‘yancin kai, an lissafa abubuwa 6 da za su taimaka wa Bola Tinubu ya samu nasara a 2027 bayan samun goyon bayan APC
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyya da ke kunshe da gamayyar hadakar 'yan adawa ta ADC ke kokarin tattara kan jiga-jiganta a shirin da ake na tunkarar babban zabe.
Shugaban majalisar wakilai, Tajudden Abbas ya ce shirin gyaran kundin tsarin mulki kan zaɓe zai ba hukumar INEC mai zaman kanta damar gudanar da zaɓe a rana daya.
Siyasa
Samu kari