Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya caccaki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ta ki yi wa 'yan Najeriya aiki.
Mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Paul Ibe ya ce alama ta nuna cewa haɗakar da Atiku ke jagoranta ta fara tsorata gwamnatin Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar adawa ta PDP, Bode George ya nemi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya yafewa gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa ba zai ce ba zai yo takara ba da shugaban kasa Bola Tinubu ba a zaben 2027. Ya ce ya shirya shiga hadaka.
Fitaccen malamin nan, jagoran INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ya shawarci shugaba Bola Tinubu da kada ya sauya Kashim Shettima.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ya shirya yin hadaka don kalubalantar Bola Tinubu a 2027.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa kuma fitaccen ɗan jarida, Dele Momodu ya ve ba zai taɓa shiga APC ba duk da ba ya jin daɗin abubuwan da ke faruwa a PDP.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce ayyukan da Bola Tinubu ke yi sun rusa shirin maganar hadakar 'yan adawa a 2027. Wike ya ce yan kwangila na morewa a yanzu.
Sanata Ndume ya ce gwamnoni 22 sun goyi bayan Jonathan a 2015, amma duk da haka ya faɗi zabe. Ya gargadi Tinubu kan maimaita kuskuren. Sai dai an gano kuskuren Ndume
Siyasa
Samu kari