Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Tsohon mai magana da yawun kwamitin kamfen Atiku, Segun Showunmi ya bayyana cewa zai iya barin PDP ya koma APC idan abubuwa suka ci gaba da lalacewa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya bayyana cewa za su tabbatar da cewa an kirga kuri'un da aka kada musu a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Ekiti kuma jigo a babbar jam'iyyar hamayya ta PDP, Fayemi Fayose ya ce gwamnatin Bola Tinubu ta fi ta Muhammadu Buhari.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar LP, Peter Obi ya ve lokaci ya yi da ƴan Najeriya za su farka daga barci, su canza wannan gwamnatin ta APC a 2027.
Yan Majalisu na jam'iyyun adawa a Najeriya sun bayyana cewa ka da aga lafin dakataccen gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara idan ya amince ya koma APC.
Jam'iyyar APC a jihar Rivers ta aika da sakon gargadi ga Gwamna Siminalayi Fubara. Ta bayyana cewa dole ya nemi sulhu na gaskiya idan yana son ya tsira daga tsigewa.
Fayose ya kai ziyarar Sallah ga Tinubu, ya yaba masa kan kokarin tattalin arziki. Ya musanta sauya sheka, yana mai cewa ba zai bar PDP ba duk da matsalar ta.
Tsohon mai magana da yawun bakin dan takarar PDP a zaben shugaban kasa na 2023, Atiku Abubakar, Segun Showunmi ya yi kalaman nuna yabo ga Shugaba Bola Tinubu.
Dan majalisa mai wakiltar Udi/Ezeagu, Hon Sunday Umeha a Majalisar Tarayya ta ja ragamar mambobin LP sama da 10,000, sun sauya sheƙa daga LP zuwa APC.
Siyasa
Samu kari