Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Sakataren riko na jam'iyyar ADC, Rauf Aregbesola ya yi jawabi yayin tarbar da aka masa a jihar Legas. Aregbesola ya ce ba za su yi fada da kowa ba a siyasance.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce a shirye yake ya marawa duk wanda jam'iyyar haɗaka watau ADC ta bai wa tikitin takarar shugaban ƙasa a 2027.
Jam'iyyar hadaka ta ADC ta ce tana shirin karbar gwamnoni biyar a Najeriya nan gaba kadan. ADC ta ce gwamonin sun ba da tabbacin shiga jam'iyyar.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ce ya sa rayuwarsa cikin hadari domin tabbatar da Rotimi Amaechi ya zama gwamna a zaben shekarar 2007.
Tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Tanko Al-Makura, ya yi magana kan shugabancin APC mai mulki inda ya ce kawai umarnin Bola Tinubu yake jira a kowane lokaci.
Dr. Abdullahi Ganduje ya fuskanci kalubale da dama a tsawon watanni 22 da ya yi a kujerar shugabancin APC, haka kuma ya samu nasarori da suka haɗa nasarar zaɓe.
Wani dan Majalisa ya tsokano ƴan Najeriya da ya kwatanta hatsarin jirgin zaman da ya girgiza Najeriya da haɗakar ƴan adawa ta ADC, mutane sun yi masa ca.
Solomon Dalung ya kare sabbin shugabannin ADC tare da musanta zargin kwace jam’iyyar, yana mai cewa babu bidiyon David Mark da ke nuna yana cusa kudi a aljihu.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama a gwamnatin Muhammadu Buhari, Hadi Sirika, ya karyata rahotannin cewa ya fice daga jam’iyyar APC zuwa sabuwar kawancen adawa.
Siyasa
Samu kari