’Yan bindiga sun sace mambobin NYSC 15 a Kogi ranar Laraba. Suna kan hanyar komawa gida daga sansanin Bayelsa lokacin da aka tsaida motar su aka yi awon gaba da su.
’Yan bindiga sun sace mambobin NYSC 15 a Kogi ranar Laraba. Suna kan hanyar komawa gida daga sansanin Bayelsa lokacin da aka tsaida motar su aka yi awon gaba da su.
Wannan labari yana magana ne kan Kwamitin Kamfen din Shugaba Bola Tinubu na Zaben 2027 da jam'iyyar APC ta yi, da kuma rashin sunayen wasu jiga-jigan 'yan siyasa
PDP ta dakatar da shugaban riƙo na Rivers, Robinson Ewor, saboda goyon bayan Wike; jam'iyyar ta jaddada cewa Wike korarre ne kuma Fubara ya riga ya koma APC a bara.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya dage lokacin da ya shirya komawa jam'iyyar APC. Gwamnan ya dage lokacin ne domin ci gaba da wasu shirye-shirye.
Jam’iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta ce za ta tsallake rikicin siyasa a Kano duk da jita-jitar cewa Gwamna Abba Yusuf na shirin sauya sheka zuwa APC.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi magana kan siyasarsa. Nyesom Wike ya ce siyasarsa za ta fuskanci barazana idan gwamnan Rivers ya yi tazarce.
Kungiyar masu ba da shawara na musamman ga gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, sun yi matsaya kan siyasar jihar. Sun jaddada biyayyarsu ga Gwamna.
Jagoran siyasar Kwankwasiyya, Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce zai sauya sheƙa zuwa wata jam’iyya ne kawai idan aka ba shi tikitin shugaban ƙasa ko mataimaki a 2027.
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya nuna damuwa kan rikicin siyasar Kano, yana kira ga ’yan siyasa da su dakatar da duk wani abu da ke kara rarrabuwar kai.
Jagoran NNPP na kasa, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa babban bacin ransa shi ne daukar gwamnatin da suka sha wahala a mika wa Ganduje.
Madugun Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan batun sauya sheka. Ya ce zai ci gaba da zama a jam'iyyar NNPP.
Siyasa
Samu kari