Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Jam’iyyar NDC ta roƙi Peter Obi da Rabiu Kwankwaso su sauya sheka daga ADC zuwa gare ta domin fafatawa zaɓen 2027, tare da ba su damar tikitin shugaban ƙasa.
Wasu 'yan jam'iyyar APC a Kano sun bukaci shugaban jam'iyyar APC na jihar, Abdullahi Abbas ya sauka bayan murabsu din Ganduje. APC ta zargi NNPP da hannu a rikicin.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa idan ya samu damar zama shugaban ƙasa a 2027, zai yi sheksra huɗu ne kaɗai don mutunta tsarin karɓa karɓa.
Tsohon minista a gwamnatin Muhammadu Buhari, Hadi Sirika ya karya ikirarin Nyesom Wike da Bayo Onanuga na cewa ya bar APC ya shiga hadakar 'yan adawa a ADC.
Dan takarar shugaban ƙasa karkashin inuwar ADC a zaben 2023, Dumebi Kachikwu ya ce tsagin Mark na shirin tsaida Atiku Abubakar takarar shugaban ƙasa.
Karancin albashi da ake biyan hadimin sanata a jihar Ogun da ke Kudancin Najeriya, Tunbosun Awe ya ajiye aikinsa a matsayin mai ba da shawara kan harkokin siyasa.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya ce kawancen ADC ba shi da ƙarfi ko daidaito don fuskantar Bola Tinubu a 2027, ya ce PDP ce kaɗai ke da karfin takalar APC.
PDP ta musanta umartar 'ya'yanta su shiga ADC, tana mai cewa ita yanzu ta mai da hankali kan dinke barakar jam'iyyar da shirye-shiryen babban taron kasa kafin 2027.
A labarin nan, za ku ji cewa ana hasashen wasu daga cikin manyan da suka taru a ADC domin fatattakar gwamnatin Bola Tinubu za su nemi kujerar shugaban kasa.
Yayin da aka fara shirye-shiryen zaɓen 2027 a Najeriya, Gwamna Bassey Otu na Cross River ya sha alwashin cewa jihar za ta bai wa Tinubu kashi 96 cikin 100 na kuri’u.
Siyasa
Samu kari