Sheikh Abdurrahman Abubakar Azzamfari ya musanta cewa malamai 500 daga Arewa sun amince da sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa ba a taɓa tattauna batun ba.
Sheikh Abdurrahman Abubakar Azzamfari ya musanta cewa malamai 500 daga Arewa sun amince da sake zaɓen Tinubu a 2027, yana mai cewa ba a taɓa tattauna batun ba.
Wannan labari yana magana ne kan Kwamitin Kamfen din Shugaba Bola Tinubu na Zaben 2027 da jam'iyyar APC ta yi, da kuma rashin sunayen wasu jiga-jigan 'yan siyasa
Jam'iyyar PDP reshen jihar Plateau ta yi martani kan sauya shekar da Gwamna Caleb Mutfwang ya yi zuwa APC. Ta ce gwamnan ko kadan bai yi shawara da ita ba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya zauna da masu ruwa da tsaki na jam'iyyar NNPP da 'yan Kwankwasiyya ana Abba Kabir Yusuf na shirin fita daga NNPP zuwa APC mai mulki.
Wata babbar kotun jihar Kano, ta yi hukunci kan dakatarwar da aka yi wa shugaban jam'iyyar NNPP na jihar Kano, Hashimu Dungurawa. Ta hana shi shugabanci.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf zai koma APC a ranar Litinin, Abdullahi Umar Ganduje da Kashim Shettima na cikin wadanda za su karbe shi daga NNPP.
Daya daga cikin jagororin Kwankwasiyya, Kabiru Adamu Kofar Ruwa ya tabbatar da cewa Kwankwasi bai amince gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya koma APC ba.
Gwamna Siminalayi Fubara ya fara fuskantar kalubalen bayan barin jam'iyyar PDP, ana zargin ya aaba yarjejeniyar sulhu da Tinubu ya yi masu a Aso Rock.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Gwamna Mutfwang ya godewa tsohuwar jam'iyyarsa ta PDP.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya yi alkawarin amfani da dukiyarsa da karfinsa domin ganin jam’iyyar APC ta karbe mulkin jihar a zaben 2027.
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya zargi Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, da karya yarjejeniyar da Shugaba Bola Tinubu ya sasanta.
Siyasa
Samu kari