Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Ma'aikatar ilimi ta kasa ta yi magana kan rade-radin cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta rusa hukumar NBAIS da ke amfanar da ɗalibai Musulmi a Najeriya.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta dakatar da hukumar INEC daga aiwatar da hukuncin da ya umarci soke rajistar ADC da wasu jam’iyyun siyasa biyar.
Tudun Abiola, diyar marigayi MKO Abiola ta bayyana cewar tsohon shugaban kasar Najeriya Obasanjo bai taba cin zabe ba a Najeriya tare da bayyana cewar an dora shi ne a kan mulki kawai domin a kwantar da hankalin Yarabawa a kan abi
An karrama Gwamna Ganduje na jihar Kano A kasar Saudiya da lambar girmamawa Akan irin gudunmuwar da yake baiwa Addinin musulunci da kuma yadda ya debi malamai kusan guda Dari (100 ) daga kananan hukumomi guda Arba'in da hudu(44) d
Shugaban kwamitin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kafa domin samar da hanyoyin yakar cin hanci da hukunta masu aikata hakan, Farfesa Itse Sagay, ya bayyana cewar ikirarin tsohon shugaban kasa Obasanjo na cewar shugaba Buhari
Da ranar yau, Lahadi, 10 ga watan Yuni, jirgin shugaba Buhari ya tashi ya zuwa birnin Rabat na kasar Morocco a wata ziyarar aiki ta kwanaki biyu da zai yi a kasar. Tun a jiya ne fadar shugaban kasa ta bayyana cewar shugaba Buhari
Rahotanni sun kawo cewa wata majiyar rundunar 'yan sanda wadda ta nuna cewa gwamnati ta kammala duk wasu shirye shirye na sake bude bincike kan kisan Tsohon Ministan Shari'a, Bola Ige a shekarar 2003 wanda ake zargin Obasanjo.
Kafin ya zama shugaban NIBSS a shekarar 2012, Shonubi ya yi aiki na shekaru masu yawa a fannin harkokin kudi daya daga cikinsu shine Babban Direkta a Union Bank Plc, ya kuma shugabanci Renaissance Securities Nigeria Limited da kum
Jam'iyyar APC ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karrama marigayiya Kudirat Moshood Abiola wadda ta rasa rayyuwarta a ranar 4 ga watan Yunin 1996 cikin gwagwarmayar tabbatar da cewa gwamnati ta amince da nasarar da mi
A yau, Alhamis, ne wata kotun shari’ar musulunci dake zaman ta a magajin gari, jihar Kaduna, tayi umarnin a garkame wani mutum, Abubakar Mustapha, bisa zargin sad a sace zuciyar wata matar aure tare da karkatar da hankalin ta daga
Dino yace Abiola ba dan Najeriya bane yanzu tunda ya riga ya rasu, ita kuma wannan lambar girmamawa a na ba rayayye ne kuma dan kasa. Haka take a doka amma ba wai don kawai ana so a burge ba sai a keta doka babu gaira babu dalili.
Siyasa
Samu kari