'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Firaministar kasar Ingila, Theresa May, a wata ganawa da tayi da shugaba Buhari, ta bukaci gwamnatin Najeriya ta bawa masu son yin auren jinsi dama, ta hanyar canja dokokin da majalisar kasa tayi a kan duk wadanda aka samu na aika
Gwamna Ganduje ya nada Attahiru Jega wani babban mukami a wata cibiya a Kano. Daga cikin wadanda za su taimaka masa akwai Mamman Nasir, Alhaji Bashir Tofa, Farfesa Mustapha Isa Ahmad, Farfesa Shehu Musa Alhaji Farfesa Sule Bello.
Dazu nan mu ka samu labari daga Jaridar The Cable cewa Rundunar Sojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan ‘Yan ta’addan Boko Haram. Rundunar Sojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan ‘Yan ta’addan kwanan nan.
Za ku ji cewa Gwamna Ganduje ya bayyana ainihin bashin da Kwankwaso ya bar masa. Gwamnan na Kano watau Abdullahi Ganduje yace su na aiki kuma su na biyan bashin da aka ci a lokacin Gwamnatin tsohon Gwamna Kwankwaso.
In dai ba'a yabi saurayi da budurwa a kasar nan ba, ba'a fallashe shi ba, domin matasa sune suke bada muhimmiyar gudummawa kan dora kowacce gwamnati, musamman wannan wadda tazo ba ko sisinta taci zabe da kokarin samari
Shi dai shugaba Buhari a 2015 ya kayar da Ebele Jonathan, mafi kusanci ga ulkin Ibo, wanda basu taba samu ba tunn Alex Ikweme da yayi mataimakin shugaba Shagari a 1979, Janar Ironsi kuma yayi ne tun bayan tumbuke su Tafawa Balewa
Rahotanni da sanadin shafin jaridar Daily Trust sun bayyana cewa, jagoran 'darikar Tijjaniyya na Najeriya Shehi Ɗahiru Usman Bauchi, ya nemi gwamnati tarayya akan ta samar da hanyoyi na saukaka tagayyarar takalawan kasar nan.
Wasu kungiyoyin arewa 20 wanda suka hada da kungiyoyin mata da na matasa a fadin yankin Arewa maso yamma sun dauki alkawarin siya wa tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Bafarawa fom din takarar zaben shugabancin kasa a
Shehin Malamin ya bayyana hakan ne a yayin wata ganawa da manema labarai a Jihar Bauchi inda yake jawabai dangane da bikin Maulidin Shehi Ibrahim Inyass da aka gudanar a babban birnin kasar nan na tarayya da kuma jihar Kaduna.
Siyasa
Samu kari