'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Minista lokacin tsohon Shugaban kasa Jonathan da ake zargi da saida rijiyoyin man Najeriya ya sha a gaban Kotu. Kotu ta wanke Adoke daga hannun Hukumar EFCC tace ba ta isa ta kama shi ba don yayi aikin da aka sa shi ne.
A jiya ne rahotanni suka mamaye kafafen yada labarai cewar gwamnatin jihar Kaduna ta sallami malaman makaranta 4,500 daga cikin fiye da malaman makaranta 11,000 da ta dauka aiki satin da ya wuce. A wata sanarwa da kakakin gwamnan
Hedkwatan tsaro na Najeriya ta gargadi yan siyasa su guji yin amfani da harkokin tsaron kasa da sojojin Najeriya wajen cinma burinsu na siyasa. Wannan sanarwan ta fito ne daga bakin direktan sadarwa na hukumar, Brig. Janar John Ag
A kwanakin baya ne dai rahotanni suka bayyana cewar, tsohon dan wasan kwallon kafar, Kanu, zai fito takarar neman shugabancin kasa. Saidai daga bisani Kanu ya fito ya nesanta kansa daga wannan rahoto. Kanu ya yi fice wajen aiyukan
Ana zargin tsohon gwamnan katsina Shema dayin kaka gida akan kudin SURE-P sama da 7.5bn. EFCC tana zargin tsohon Gwamnan jihar Katsina Alhaji Ibrahim Shehu Shema dayin kaka gida akan kudin SURE-P wanda yawan su yakai N5,776,552,39
Falana ya aika takardar sa ga karamin Ministan man fetur Dr. Ibe Kachikwu inda ya nemi ayi masa filla-fillar bayanin kudin da ake kashewa wajen tallafin fetur. Falana ya musanya rahoto da NNPC ta saki yana cewa akwai cuwa-cuwa.
Cikin kwanakin nan mu ka samu labari cewa Shugaba Buhari ya fusata Matasan Najeriya da kalaman sa. Jawabin da Shugaban kasa Buhari yayi a Landan sun bar baya da kura inda ya soki Matasa wanda su ka fito su ka kare kan su.
Babban Lauyan yaki da rashawa Festus Keyamo (SAN) wanda aka bawa Daraktan tsare-tsare na sadarwa game da kamfen na Buhari. Ministan sufuri kuma Darakta Janar na hukumar Chibuike Ameachi shine ya nadashi wannan matsayi.
Sace sandar Majalisa ya daurewa fadar Shugaban kasa kai a Najeriya. Mataimakin Shugaban kasa Osinbajo ya dauki matakai bayan aukuwar abin. Dama jiya Fayose yayi Allah-wadai da abin da ya auku a Majalisar Dattawa.
Siyasa
Samu kari